audio-visual document
Shari'a
- Title
- Shari'a
- Creator
- Muhammad Auwal Albani Zaria
- Publisher
- Daarul Hadeethis Salafiyyah
- issue
- 1
- 2
- 3
- 4
- Extent
- 95 minutes
- Medium
- DVD
- Subject
- Sharia
- Source
-
Abdoulaye Sounaye
- content
-
============================================================
[Part 1]
============================================================
Transcription of: iwac-video-0000029-1.mp4
Generated using: Google gemini-3-pro-preview
==================================================
[Segment 1]
[00:00:01] Speaker 1: ...kuma gwamnatin Iran ba ta kudin gina masallacin. Basu da shi. To amma kokarin... suna da kudin, amma kokarin dabbaka wannan abun da Khomeini ya rubuta musu, cewa sallar Juma'a ba wajibi ba ce. A wadannan zamanin nan sai dai wajabcin ta a matsayin zabiyya ce; ko ka yi ta ko ka yi azahar. Wato in ka so zaka iya yin sallar Juma'a kememe, in ya so sai ainihin ka yi azahar. In ka yi azahar dinnan ta dauke maka.
[00:00:35] Speaker 1: Wanda wannan yana da littafin ainihin *Kitabus Sunan wal Mubtadi'at* na Ash-Sheikh Abdul Salam [Qadir?] da kuma ainihin littafin *Al-Ajwibatul Nafi'ah*. Abu na farko kenan.
[00:00:48] Speaker 1: Abu na biyu, Khomeini ya lissafo wasu abubuwa wadanda suke bata sallah a cikin wannan littafi. Tun daga kan shafi na 167, ka karanta har zuwa shafi na 168 zuwa da tara, har zuwa kan shafi na 170, zuwa 171, 172. Daga cikin wadannan abubuwa da Khomeini ya lissafo wadanda yace suna bata sallah, akwai rungume hannu a sallah.
[00:01:20] Speaker 1: Rungume hannu a sallah dinnan in baku manta ba, hadisi ya zo sahihi cikin *Muwatta* ta Imam Malik. Annabi yace sunnar shi kenan kuma sunnar Annabawa kenan gaba daya. Mun fahimci wannan da kyau? Rungume hannu a sallah. To jama'a, mutumin da yace wanda ya rungume hannu a sallah, sallah ta baci, sai yace sai dai in a halin *Taqiyya* ne. Gashi yace: *Thaniha*, abu na biyu daga abubuwan da ke bata sallah, *At-Takfir*.
[00:01:52] Speaker 1: Menene *At-Takfir*? Sai yace: *Wa huwa wad'u ihdal yadaini alal ukhra*. Aza hannu daya akan daya, *nahwu ma yasna'uhu ghairuna*, kamar yadda wasu wadanda ba mu ba—Khomeini ke magana—wai suke aikatawa. Sai yace: *Wa huwa mubtilun amdan*. Ga magana mafi karfi, wanda ya rungume hannunsa a kirji a sallah, sallar shi ta baci. *La sahwan*, in dai ba da rafkanuwa ya yi wannan ba. *Wa in kanal ahwatu fihil i'ada*, sai yace ko da yake abin da ya fi shine ya maimaita ainihin sallar, ya sake sallar. Abin da ya fi kenan. *Wa la ba'asa bihi halat taqiyya*, amma a halin da ya zama mutum yana nuna *Taqiyya* ne, to babu laifi. Wato halin da ya zama ka shiga cikin Ahlus-Sunnah, kana kokarin kar su gane ka, to zaka iya rungume hannu.
[00:02:45] Speaker 1: Ya jama'a, mu abin da muke cewa shine; mu jama'ar Salafiyya muna fada da Malikiyya ma da suke cewa sakin hannu a sallah daidai ne. Rungume hannu a sallah da suke cewa *Makruhi* ne. Mutumin da yace rungume hannu a sallah *Makruhi* ne muna fada da shi, ina mutumin da yace in ka rungume hannu a sallah sallar ta baci gaba daya? Zai yiwu a saurari wannan?
[00:03:15] Speaker 2: A'a.
[00:03:16] Speaker 1: To amma fiye da shekaru goma da suka wuce, mun taba hirara da wani mabiyin Zazzaki. Sai yake cewa ai Zazzaki Malikiyya ne. Baku ganin sakin hannu yake a sallah? Sai nace ko kuma Imamiyya ne ba? Domin mafi yawancin mutane basu san cewa mazhabin Shi'a Imamiyya sakin hannu ake a sallah. Tare da cewa abin mamaki, Al-Imamu Daraqutni ya ruwaito *athari* mai inganci daga Sayyidina Ali. Sayyidina Ali ya fassara *Fasalli li rabbika wanhar*, ka yi sallah ga Ubangijinka sai yace ka dora hannunka daya akan daya akan *naharu*, akan kirji kenan. Sayyidina Ali ya yi wannan fassara. Amma abin mamaki sai ga ainihin Zazzaki yana ainihin sakin hannu a sallah. Kalar Sayyidina Ali ma ba bin shi yake ba kenan?
[00:04:08] Speaker 2: Na'am.
[00:04:09] Speaker 1: Jama'a mun fahimci wannan da kyau? Ka duba littafin *Nailul Awtar* zaka samu cikakken bayani. Jama'a wannan fada da shari'a ne ko ba fada da shari'a ba? Abin da Annabi ya zo da shi yace duk Annabawa haka suke sallah, ance wannan sallah batacciya ce. Sai dai in ka yi ta ne a halin da baka son a gane ka. Shin ana fada da shari'ar Annabawa ko ba a fada da shari'ar Annabawa?
[00:04:35] Speaker 1: To wadannan tafsilan kenan daya bayan daya, wuraren da ainihin suke fada da shari'a. Na daga ciki dai har wayau a wannan littafin, a cikin dai shi *Tahrirul Wasila* a shafi na 172, sai yace: *Tasi'uha*, abu na tara daga abubuwan da ke bata sallah, *Ta'ammudu qawli Amin ba'ada itmamil Fatiha illa ma'at taqiyya*. Mutumin duk da ya fada "Amin" da gangan a sallah, sallar shi ta baci, sai dai in a halin *Taqiyya* ne.
[00:05:05] Speaker 1: *Taqiyyan* nan fa suna karya suna cewa wai *Taqiyyan* nan ita ce addinin su, ita ce addini iyayensu da kakanninsu. *Fala ba'asa bihi kassahi*, sai suka ce—Khomeini yace—babu laifi ga mutumin da ya fada "Amin" a sallah matukar ya yi ne a halin *Taqiyya*, kamar yadda wanda ya fada a halin rafkanuwa ma babu laifi. Amma in da gangan kana ji, kana gani kace "Amin", sallar ka ta baci.
[00:05:32] Speaker 1: Tare da cewa hadisai sun zo cikin Bukhari da Muslim, da Abu Dawud, da Tirmidhi, da Nasa'i, da Ibn Majah, da *Masanid*, da *Ma'ajim*, duk gaba daya sun ruwaito Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya shar'anta fadar "Amin". Har ma a wata riwaya yake cewa babu abin da yasa Yahudu ke muku hassada sai a gaba suke kiyayyar ku, suke hassadar ku, sai don sallama da kuke yadawa a tsakanin ku da kuma fadar "Amin" da kuke a sallah. To kun ga da yake Khomeini shi ma Bayahuden ne, sai yace kar a fada "Amin" don wannan na nuna namu ne.
[00:06:10] Speaker 1: Jama'a wannan fada da shari'a ne ko ba fada da shari'a ba? Fada da shari'a. To karshe, wani babban sirri ne daga cikin sirrorin da yasa suke ainihin fada da shari'a dinnan? Shine; 'yan Shi'a suna cewa babu yadda za a yi Mahadi ya bayyana matukar duniyan nan bata dagwalgwale ta lalace.
[00:06:35] Speaker 1: Wannan magana gaskiya akwai kwatankwacin ta a cikin hadisai ingantattu da suka zo a cikin *Musnad* na Al-Imam Ahmad da *Sunan* Abi Dawud. Annabi yana cewa Mahadi wani mutum ne daga cikin zurriyar shi ta hanyar Al-Hasan dan gidan Fatima. Allah Madaukakin Sarki zai kintsa shi ya shirya shi a dare daya. Kuma ko da ya rage duniyan nan saura kwana daya ne, Allah zai tsawaita wannan kwana daya yadda Mahadi zai bayyana. Sai Annabi yace Mahadi ba zai bayyana ba sai duniyan nan ta cika da zalunci da ainihin ta'addanci.
[00:07:15] Speaker 1: To 'yan Shi'a saboda yadda suka kosa da bala'antuwa da Mahadi ya fito, sai suka ce to tunda haka ne, abu a dagwalgwala duniyan nan. Ayi ta fada da shari'a, ayi ta zina, ayi ta shan giya, ayi ta caca, ayi ta ta'addanci, komai ya lalace. Duk abin da Allah yace "eh", a ce "a'a". Duk abin da Allah yace "a'a", a ce "eh". In da Annabi yace Sunnah, a ce Bidi'a. In da Annabi ya haramta, a ce Halal. Don duniyar ta dagwalgwale, Mahadi ya gaggawar fitowa.
[00:07:45] Speaker 1: Saboda gaggautuwar su da suka yi wajen fitowa fa, har sukan samu wasu *mashahid*, wasu wurare da suke tsayawa suna jiran fituwar Mahadi. Wasu ma sukan tsaya su ki yin zuwa sallah saboda tsoron kar Mahadi ya fito a lokacin su suna can sun shagaltu da sallah. Ka karanta littafin *Minhajus Sunnatin Nabawiyya*.
[00:08:05] Speaker 1: A takaice, akidar Musulunci game da Mahadi; Mahadi gaskiya ne. Amma ya saba ma akidojin batattu guda biyu. 'Yan Shi'a su gaba daya sun sallama game da harkan Mahadi har ma sun ce shi Mahadi dinnan shine Muhammad Ibnul Askari. Wanda wannan wani da ne wanda tun yana shekara biyar, Hijira tana da 1,256 [sic]. A daidai wannan lokacin ne sai ya ainihin buya a cikin wani rami, wanda wannan buya... Hijira na da 256. Suka ce shi Mahadi din yana cikin ainihin rami da ake aika mishi da wasika yana aiko da jawabai.
[00:08:55] Speaker 1: To har tsawon lokaci ya kai yadda ba zai ainihin yiwu ya sake dawowa ba. Daga *Al-Ghaibatus Sughra* sai ya yi *Al-Kubra*. To wannan babba ce da shi, bai sake dawowa ba. Don haka har yanzu suna nan suna jiran shi. Don haka zaka ji suna addu'a Allah ya gaggauta fitowar shi domin ya zo ya cika duniyan nan da adalci kamar yadda ta cika da zalunci. To tunda ya ki fitowa har yanzu a riya wasu. To ya za a yi? To a fara fada da shari'a.
[00:09:25] Speaker 1: Don haka jama'ar Musulmi wannan shine asalin sirrin. Fada da shari'ar Musulunci. Na daga cikin fada da shari'ar Musuluncin nan, a yada ainihin wato fasadi dangane da abin da ya shafi akida. Don haka kaga wannan kofi ne na littafin *Tuhfatul Awwam Maqbul*. Gashi nan gaggam manyan malamai ne na Shi'a guda shida suka yi taro akan cewa duk inda 'yan Shi'a suke, su je su cigaba da zagin Sayyidina Abubakar da Umar, kuma su ta ingiza mutane akan haka.
[00:09:58] Speaker 1: Saboda na daga cikin munanan ayyuka shine zagin wadannan manyan Sahabbai. Da Annabi yake cewa: *Allaha Allaha fi ashabi, la tattakhizuhum gharada*. Manzon Allah yace ina gama ku da Allah, ina gama ku da Allah, Sahabbai na kar su zama muku su ne karan bara. Duk wanda ya wurgo jifa ya zam su zai harba. To don haka wannan hani da Manzon Allah ya yi? To in ana so a saba mishi a cigaba da zagin su Abubakar da Umar. Don haka ya zo a cikin littafin *Rijalul Kashi*.
[Segment 2]
[00:00:00] Speaker 1: Mailittafin yana cewa, duk wata giya da aka sha a Musulunci, haka duk wata zina da aka yi, da duk wani jini da aka zubar, haka duk wani zalunci da ta'addanci da aka yi, to laifin na kan Abubakar da Umar har Kiyama ta tashi.
[00:00:22] Speaker 1: Don haka yace suna ainihin barranta daga Abubakar da Umar, kuma suna umarnin mutane su barranta daga Abubakar da Umar.
[00:00:35] Speaker 1: To wannan a aikace ma Humaini yayi. Wadannan takardu da ke hannuna, kwafi ne na ainihin wato rubutun ainihin a Humaini, wanda ke dauke da tuhumar ainihin Abubakar da Umar akan sun saba wa Alkur'ani. Da kuma ainihin tuhumarsu da cewa sun danne wa Sayyidatina Fatima rabon gado wanda ainihin taci auron Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama.
[00:01:05] Speaker 1: Ka gan su duk ga su. In kana so zaka iya samun kwafi daga ainihin rubutun hannunshi da inda aka ja layi don ayi maka ishara a saitin inda suke ingiza 'yan Shi'a akan su je su cigaba da zagin Abubakar da Umar, kuma su cigaba da ainihin tuhumarsu akan sabawa Alkur'ani.
[00:01:25] Speaker 1: Wannan da harshen Farisanci ne, sai aka dawo ainihin aka fassara shi da Larabci. Sa'annan da kuma Du'a'u Sanamai Quraish, addu'ar wai zagin manyan gumaka na Quraishawa guda biyu da 'ya'yansu. Wai Abubakar da Umar da Aisha da Hafsa.
[00:01:45] Speaker 1: Sune manyan gumaka na ainihin Quraishawa ga ta, wannan addu'a Du'a'u Sanamai Quraish. Wai a cigaba da karanta ta a duniyan nan damfarna ce yawa. Ana ta zagin wa Annabi manyan waziranshi, yadda Allah Madaukakin Sarki zai turo Mahadi dan yazo ya gyara duniya.
[00:02:00] Speaker 1: Jama'ar Musulmi wannan ita ce, wannan shine babban sirrin da yasa su Zazzaki suke fada da shari'a. Domin me? Sun gaggauta akan Mahadi ya bayyana.
[00:02:20] Speaker 1: To ashe in ka gane wannan zaka gane ashe ba su Zazzaki ne kadai suke sukar shari'a ba, wato ba 'yan Shi'an Najeriya ba. Ashe duk inda 'yan Shi'a suke a duniya wannan ita ce tabi'ar su. Saboda sun gaggautu da wannan. Akan fitowar Mahadi, don haka dole ne su bata, don ainihin wato al'amuran duniya su dagwalgwale su rikice, Mahadi kuma ya gaggauta ainihin fitowa.
[00:02:40] Speaker 1: Wannan a takaice bayani na farko kenan. Bayani na biyu kamar yadda na fara, 'yan Shi'a su suke da akida irin waccan game da Mahadi, cewa Mahadin ma har yazo, ya wuce yanzu jiran dawowarshi ake.
[00:02:55] Speaker 1: Wasu zindikai kamar su Ahmad Amin, da wasu wadanda suka fada cikin kuskure kamar su Ibn Khaldun a cikin Muqaddimarshi. Su kuma sunyi musun cewa hadisan Mahadi ma kakkafa su hinganta. Amma malamai sun ainihin yi musu raddi.
[00:03:15] Speaker 1: A takaice hadisan Mahadi sun inganta kamar yadda Al-Imamu Jalaluddin as-Suyuti yake fadi, haka kuma kamar yadda Al-Imamu ash-Shawkani yake fadi.
[00:03:30] Speaker 1: Wannan a takaice kenan. Akida ta garigaba da Mahadi, ita ce abin da ya tabbata a cikin Sunnah. Annabi Sallallahu Alaihi Wa Alihi Wasallama, ya kallafa mana dai imani da gaibu kamar yadda Allah ya bayyana mana. To Mahadi din nan na daga cikin gaibu domin bai bayyana ba tukun.
[00:03:50] Speaker 1: Amma sai Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya gaya mana yadda salsalar Mahadi take. Cewa jikan shi ne, ta hanyar Al-Hasan, wato dan gidan Sayyidatina Fatima. Sa'annan zai kasance sunanshi yayi daidai da sunan Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallama. Sannan sunan babanshi zai daidai da sunan baban Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama.
[00:04:15] Speaker 1: Wato ko dai ya zama Muhammadu dan Abdullahi, ko kuma ya zama Ahmadu dan Abdullahi, dayan wadannan shine sunayen. To shi wancan na 'yan Shi'a sai suka ce Muhammadul Askari.
[00:04:30] Speaker 1: Wannan na daga cikin sabawa wanda suka yi. Sannan da karerayi wadanda suka danganta akan haka. Wanda wannan na daga cikin karerayin da suka danganta. Humaini har yana cewa, Mahadi shine mutumin da zai zo ya ainihin wato gyara duniyan nan, gyaran da Annabawa ma basu samu nasara akai ba har Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallama.
[00:04:50] Speaker 1: Ka karanta littafin Aqa'idush Shi'a fil Mizan, wannan munyi maka bayani a wa'azin da aka yi a baya. Wannan na daya daga cikin dalilan da suka sa malamai suka tabbatar da cewa Humaini kafiri ne. Yadda malamai dubu daya suka yi taro a Rabidatul Alamil Islami, suka tabbatar da kafircin Humaini. Ka karanta wancan littafin da muka ambaci sunanshi a baya.
[00:05:10] Speaker 1: Don haka su kansu manyan malamai na Shi'a suka tabbatar da cewa Humaini kafiri ne. Kamar wani malami mai suna Ad-Dukturul Allama Musa Al-Musawi a cikin littafinshi Ash-Shi'atu wat Tashih.
[00:05:25] Speaker 1: Asalin magana akan... [audio cuts off]
============================================================
[Part 2]
============================================================
Transcription of: iwac-video-0000029-2.mp4
Generated using: Google gemini-3-pro-preview
==================================================
[Segment 1]
[00:00:00] Speaker 1: ...magana akan... lallai indai dan Shi'a ne kuma a Tehran yake a kasar Iran. Amma yana fada da Shi'ancin nan da su Khumaini suke yace sun canza ba haka...
[00:00:13] Speaker 1: Muna so a kai mu inda aka ce an yi shari'a ko kuma a zo da alkali ko kuma likitan da ya duba jini na ya gwada. Muka ce kuma muna so a kai mu ina ne aka kama matar tafi. Jama'a matsalan nan ba a ce a Jimeta Yola ba. Ba a ce a Maiduguri ba, ba a ce a Sokoto ba, ba a ce a Kano ko Katsina ko Lagos ba. Aka ce a nan Zaria a Muciya. Mu kuma 'yan Muciya ne.
[00:00:36] Speaker 1: To mun yi wannan mukabalar ta amma a tashin gaskiya sun ba mu kunya. Domin mu mun dauka that yanda ake cewa su jarumai ne, yadda suke mukabalar ta da hutu zasu iya mukabalar ta kowa mun dauka zasu iya...
[00:00:54] Speaker 1: ...tsakanin ka da Allah kai dan Allah kar ka sake ka je ka samu wadannan sunayen da ran su ka je ka tafi da su. Su su zo da ma na security da wannan magana. Har yanzu basu zo ba. Sai shi wancan na writer ne ma...
[00:01:10] Speaker 1: Nan da nan ya je ya samo wani aboki na ya taso shi gaba yace a zo a kawo shi dan Allah ya kare kanshi. Wallahi tallahi bai san wannan magana ba. Daukan sunan shi kawai suka sa a cikin jarida.
[00:01:23] Speaker 2: [laughter]
[00:01:24] Speaker 1: Har barikin soja ya je ya taho da wani aboki na wanda sunan mu daya, Muhammad Auwal. Aka yi, ya je ya taho da shi. Aka ce ana sallama, waye aka ce Auwal Soldier na ce su. Suna shigowa sai gashi. Malam kasan wannan na ce a'a ban san shi ba. Ai shine 'yan Shi'a suka ce ya yi musu... Yace shi wallahi bai san magana ba. Mutane suna ta zuwa suna taya shi, yace shi ma bai sani ba.
[00:01:49] Speaker 1: To dan Allah tunda dukkan mu muna nan da rai ga life menene za a tsaya ana magana a jarida in ba don ku matsorata bane? Kuma in mu ne ke buga jarida wallahi ba zamu buga ta a boye ba ko wa muke so mu ka. Bama shakkar kowa. Su yanzu har yanzu an kasa gane ina suke buga jaridar. Da ka buga wannan lambar wayar sai ta fada dakin Alhaji Dalarabe. To ka maganin ci Allah.
[00:02:13] Speaker 2: [laughter]
[00:02:14] Speaker 1: Missed call to... Mun fahimci wannan da kyau ko? To yaya aka yi? Mu bama son ku buga a jarida, buga hoto a jarida yana nuna ku din nan 'yan ta'adda ne kuma matsorata ne. Ku zo gaba da gaba mana. Ku da kuke cewa zaku buga da taku... Ku sa wa'azin nan ku zagi Obasanjo, ku zagi Sarki kaza, ku zagi Sarki kaza. To wannan ba mai mulki bane ku zo gaba da gaba ku magana mana in ku 'yan halak ne.
[00:02:40] Speaker 1: Jama'a Musulmi mun fahimci wannan da kyau ko? Don haka har yanzu muna nan akan bakan mu. Duk wanda ya same ka kar ka tsaya kace a'a ai karya ne, a'a. Kace ya tasa ka gaba ya kai ka wurin wannan matar ta yi maka bayani. Jama'a mun fahimci wannan?
[00:02:56] Speaker 1: Har zuwa sanda muka yi wa'azin nan a nan. Wato mu mutanen Muciya muna musu afuwar wata matsala ma makamanciyar haka don bamu da labari. To sai da muka matsa bincike sai muka ji ashe wai akwai wata rikici da ya faru tsakanin wani mutum da matar shi.
[00:03:13] Speaker 1: Matakin farko kamar yadda na fara gaya muku a dazu. Cewa aka yi kafin a ci gaba da gudanar da wa'azin nan, to a san wani mataki da za a dauka a kai na. Ina so ku sani da cewa 'yan Shi'a sun lissafa mu kamar haka. Ni Muhammad Auwal Adam, Albanin Zaria. Nan suka ce ni na tsone musu ido kadai a Zaria.
[00:03:35] Speaker 1: Don haka kashe ni shine magani. A Kaduna suka ce Malam Ahmad Algarkawy.
[00:03:40] Speaker 2: Allahu Akbar!
[00:03:41] Speaker 1: A Kano suka ce Malam Ja'afar Mahmud da shi da Abdulwahab, Sheikhul Islam.
[00:03:47] Speaker 2: Allahu Akbar!
[00:03:49] Speaker 1: Sannan kuma sai dan uwa Malam Muhammad bin Usman. Suka ce wadannan mutane uku su suka tsone musu ido a kasar Hausa gaba daya. In aka kashe su, to shikenan an samu abun da ake so.
[00:04:03] Speaker 2: [inaudible 00:04:03]
[00:04:04] Speaker 1: To dan haka a kashe su. A nan Zaria ni daya, a can kuma Kaduna mutum daya. To in aka gama da wadannan to shikenan an samu abun da ake so. To dan haka lokacin da suka ji bayani domin wadannan laccocin Malam Ja'afar da shi da Malam Abdulwahab makon da ya wuce su ma sun shirya irin su. 'Yan uwa sun ta shirya irin wadannan laccoci akan shari'ar Musulunci ana wayar da kan mutane.
[00:04:29] Speaker 1: To dan haka sai suka ce kafin... Ni da ke nan Zaria, kafin in kai ga yin wannan lacca to wani mataki za a dauka a kai na sai aka ce to a kashe ni.
[00:04:39] Speaker 2: [laughter]
[00:04:40] Speaker 1: Saboda kin san kai a wurin su ba wani abu bane ba. Dama kwarina suke son su bayyana. Sai wani yace a'a ba kisa za a yi ba. In an kashe shi fitinar da zata juyo baya bata da a kashe shi kar shi Malam, ka ga fa baza ka iya sha ba fa.
[00:04:56] Speaker 2: [laughter]
[00:04:58] Speaker 1: Kun san zuwa na Kaduna na fadi wata magana. Na ce idan 'yan Shi'a suka kashe mana mutum daya, to goma zamu kashe.
[00:05:06] Speaker 2: Allahu Akbar!
[00:05:07] Speaker 1: Dayan mu ne ke daidai da goman su. To saboda haka suka ga lallai in sun taba Albani to zata yi randa bawul, zata dawo kan zanzaki.
[00:05:17] Speaker 2: [laughter]
[00:05:18] Speaker 1: Wa Kano in ya ta fi to ga zanzaki ma ba zai sha ba. Daya kenan. To wani mataki ne? To shine sai aka yi ta da badala. To daga karshe shine wani yaro a daurawa, wadannan duk asirin su ya faru tona kuma zamu zo mu bayyana muku insha Allahu. Sai yace akwai wani rikici da ya faru a Anguwar su. Me zai hana a buga a jarida a ce akan wane ne?
[00:05:43] Speaker 1: In mutanen Daurawa da Muciya da Zaria sun karyata, ai wanda ke Nesa ba zai iya karyata ba sai yace gaskiya ne. Musamman tunda gashi Albani na yawan wa'azu zuka rigari, to in ya je garin kafin ya je to an bata shi. Campaign din bata su. To kun ji wannan shiri.
[00:06:01] Speaker 1: Idan da 'yan halal ne su, ai da sai su ainihin gabatar mana da kansu da wannan matar. Jama'a mun fahimci wannan da kyau ko? To amma har yanzu sun kasa. To ina jihadin da suka ce zasu yi? Babu.
[00:06:17] Speaker 1: Jama'a mun fahimci wannan da kyau ko? To saboda haka har yanzu muna nan muna mukabalar su. Kai 'yan uwa Musulmi da kake a nesa ko ina ne gabatar musu da wannan tambaya. Kace zaka yi musu kudin mota. A damaturu ne wani ya same ka ga jarida ga Malam wane ya yi. Kace to zan biya maka kudin mota zuwa Zaria mu je ka kai ni wurin matar.
[00:06:39] Speaker 1: Kuma ita jaridar ba ta da wakilai ne waye wakilin ta akan wannan labarin? To sannan daga karshe sai suka yi abun da duk mai hankali zai gane cewa dama shi Albani ya gano ji. 'Yan uwa Musulmi da yawan zage-zage da zagin shehunnai darika. Wa walidun wa ma walada, na hada iyayen da 'ya'yan duk na buge.
[00:07:02] Speaker 1: 'Yan darika su suka yi fushi da 'yan Shi'a. Na haka idan 'yan Shi'a suka tashi zanga-zanga sai su faro daga masallacin iyayen su na kwata. Sai su kare a masallacin iyayen su na ciki gari Zaria. Nan kuma a Tudun Wada sai su harba masallacin iyayen su 'yan darika.
[00:07:20] Speaker 1: To je su yi jihadi su kashe na kashewa. A biya su kudi kuma daga garin a dauka a bidiyo, ba magana ce ta raha ba haka abun yake. Iyayen su ne 'yan darika. To don haka wai sun nemi gudunmowar 'yan darika ne don haka suka hada da su a jarida. 'Yan darika tuni sun hakura. Sun hakura. Kuma tuni an riga an bube su su dama. Ku ne yanzu muke maganin ku.
[00:07:44] Speaker 2: [laughter]
[00:07:45] Speaker 1: Amma tuni 'yan darika ai ba zaka taba ganin wani dan darika nan ya... Kaman yadda na fada sai dai muna karatun akida. Nan wani Sufi zai kara ji haka zai kasa. Shikenan an gama da shi. Fala tagabi. Jama'a mun fahimci wannan da kyau?
[00:08:02] Speaker 1: To saboda haka, jama'ar Musulmi kun ji asalin dalilin da ya ja wannan kage. Mu mutanen Muciya mun tabbatar ma ku cewa to wai yaya wannan maganar irin wannan maganar ta faru a Muciya? Da mutum irin Albani ina gaya muku duk Muciya ban rage ba babu mutumin da aka sani kaman ni. Allah. Babu mutumin da aka sani kaman ni. Duk Muciya fara tun daga kan mai unguwar Muciya har kuturun da ke can karshen Daurawa. Ba wanda aka sani kaman ni.
[00:08:33] Speaker 1: Yaro da babba, namiji da mace, Kirista da Musulmi, dan bidi'a da dan Sunnah kowa ya san Albani. Saboda ba lungun da bana shiga kowa a unguwar mu ya sani. To ashe yaushe za a ce mutum irin wannan wannan matsalar ta faru gare shi ba a taba ji ba sai daga wata jarida da ake bugo ta a can cikin garin Zaria. Duk mutanen unguwa su basu san matsalar ta faru ba.
[00:08:56] Speaker 1: To daga baya da al'amari ya tonu. Ita yar wannan matar sai ta zo tana bada labari makon da ya wuce cewa 'yan Shi'a sun je sun same ta sun samu kanwar ta suna ta tura mata kudi dan Allah ta fito ta yi furuci tace wallahi abun da bata ji ta gani ba ba zata fada ba.
[00:09:13] Speaker 2: Allahu Akbar!
[00:09:14] Speaker 1: Likici ne suka yi da mijin ta. Mu sai daga baya ne muke jin labarin bayan mun tashi wa'azin. Mu da muna ganin ma matsalan an kirkire ta ne babu ma matsalan. A'a ashe akwai matsalan to amma sai aka ce a yaba a wannan tunda shi yana da... Kun ga wannan ya nuna ashe akida ta da nake karantarwa gaskiya ce. Mazhabi na gaskiya ne kuma kafirta Khumaini da nayi daidai ne. Domin da da hujja da sai su zazzaki su kafa wata da'awa kamar yadda zaka zo kaji yanzu zai fadi da bakin shi. Da sai su kafa wata da'awa su rinka ainihin bayyana wa mutane cewa abun da nake fade ba daidai bane ga abun da yake daidai. Amma da yasan basu da hujja fa sai aka koma zuwa ga bata suna. To bayan wannan kuma sai me?
[00:09:58] Speaker 1: Yanzu sun fadi wannan famarabihat tijaratuhum. Dan haka da suka ga kasuwancin su bai riba ba.
[Segment 2]
[00:00:00] Speaker 1: Jaridar bugu ta biyu sai da suka kai matsalar shafi na 9. Sai suka boye matsalar can. Da suka rasa hoto na sai suka je suka samu wani hoto na video ko kuma na can wani hayaniya da nima ban dauke ni ban sani ba. Sai suka sa. Don haka hoton bai fito ba. Kai kuma da ka gani kasan ma hoton ba na yanzu bane.
[00:00:22] Speaker 1: To shikenan iyakar kokarin ku kenan? To jama'ar Zaria albishirinku.
[00:00:28] Speaker 2: Goro!
[00:00:30] Speaker 1: Sannan... Assalamu alaikum jama'a.
[00:00:34] Speaker 2: Wa alaikumus salam! [inaudible 00:00:36].
[00:00:38] Speaker 1: Ko kuma 'yan Shi'a... 'yan Shi'a Assalamu ala man ittaba'al huda.
[00:00:45] Speaker 2: [shouting] Allahu Akbar! Allah ya tsare ka!
[00:00:48] Speaker 1: Mutanen Tudun Jukun Assalamu alaikum warahmatullah.
[00:00:53] Speaker 1: In baku manta ba wa'azin da muka zo mukai wancan makon. Na fadi wata magana. Nace yana daga cikin dalilan da... akwai kasan din shi [so?].
============================================================
[Part 3]
============================================================
Transcription of: iwac-video-0000029-3.mp4
Generated using: Google gemini-3-pro-preview
==================================================
[00:00:01] Speaker 1: ...mai yiwuwa akwai kason din shi su kudin da guda wadannan kasusuwa za a fito da su masu sai da kaset su ci gaba da yada su za ku ji.
[00:00:10] Speaker 1: A lokacin na zo na yi raddi akan wannan kaset, wannan ya tayar mishi da hankali. Saboda haka wani mataki za a dauka? Sai aka yi shawara to a rogo kaset din ya dawo kaina. In ni na ce na Mughiratu karya ne to nawa kuma fa?
[00:00:24] Speaker 2: Ba karya ne!
[00:00:25] Speaker 1: To ka duba yadda yanzu yadda Zakzaky ya tsara na Mughiratu. Yadda Zakzaky ya tsara na Mughiratu yake fadi, a gaban matan aure ne yake karantarwa, amma har cewa yake yi yana sama yana kasa.
[00:00:38] Speaker 2: [laughter] La ilaha illallah!
[00:00:41] Speaker 1: Wai abubuwan suna rige-rige. A gaban matan aure yake fadin haka jama'a, tsakani da Allah. Tsakani da Allah, ina ku 'yan Darika da kuke mana sharri kuna cewa muna tara mata muna karantar da su, muna zina? Kun ji 'ya'yanku su Zakzaky su suke fadin haka.
[00:00:58] Speaker 1: I mana 'ya'yansu ne mana. Mu ba 'yan Darika bane, iya mu Musulunci muke yi. Mu kuma muke yi Musulunci. To amma su kuma ka ga sai suka ainihin hada 'ya'yan da iyayen.
[00:01:10] Speaker 1: Wannan abu na farko kenan. To amma kafin mu tafi da nisa mai saurare ina so in ka sani, wannan kaset din kafin Zakzaky ya wurga shi akan Al-Mughiratu binu Shu'uba su yi kokarin dawo da shi kaina.
[00:01:25] Speaker 1: To asali Zakzaky shine aka fara tuhuma akan wannan irin laifin ya kasa kare kanshi. Zan sa maka kaset din za ka ji. An yi wannan ne a ijtima'i da suka yi a A.B.U. a 1995.
[00:01:39] Speaker 1: Sai da aka yi mukaddima cewa Malam zai ainihin bada wa'azi ne ya yi guzuri akan wadanda suka zo daga nesa su koma da nasihohi. To amma Malam yana kokarin kare kanshi ya rasa, don haka bai yi musu wa'azin komai ba sai ta lissafa musu wadannan abubuwan.
[00:01:55] Speaker 1: Amma tuhuma ce ya fada, suna tuhumar shi da abubuwa tun daga kan kafirci har zuwa kan fasikanci nau'i 70. Za ka ji da bakin shi zai fada. Nau'i 70.
[00:02:08] Speaker 1: Wadannan 70 din sai ya lissafa guda shida daga ciki. Na farko dai zindikanci da kafirci. Na karshe kuma shine fasikanci. Suna zargin shi fasiƙi ne yana neman matan su.
[00:02:21] Speaker 2: Ya tabbata!
[00:02:22] Speaker 1: Suna zargin ya kashe wa wani brother da wata sister aure. Ya kuma fara neman auren ta a iddah har ma ya zo da tsaraba daga aikin Hajji.
[00:02:32] Speaker 2: [laughter] Allahu Akbar!
[00:02:35] Speaker 1: To jama'a kun dai ji. Wannan abin da nake cewa, editor jaridar nan na Al-Mizan, sai ya yi kokari ya buga wannan in dai wannan na daga cikin yada Musulunci. Sai ya yi kokari sai ya buga wannan.
[00:02:48] Speaker 1: To ka ga sharrin kungiyanci kenan. Idan naku yana da matsala sai ku rufe. Idan na wani ne shine sai a fito da ita karara. Sannan abin da nake cewa kai mai saurare da kake kallo na.
[00:03:00] Speaker 1: Tsakani da Allah. Yanzu nan jama'a, bayyana irin wadannan abubuwan ana yadawa a jarida ana cewa Musulmi sun yi ko malaman Musulunci sun yi, daukaka Musulunci ne ko rusa Musulunci?
[00:03:13] Speaker 2: Rusa Musulunci ne!
[00:03:15] Speaker 1: Tsakani da Allah. Kamar yadda za ka ji Zakzaky zai yi tambaya akan tashi tuhumar da ya kasa kare kanshi, sai ya ce tsakani da Allah haka ya kamata a yi mishi? A je ana yawo ana yada shi?
[00:03:27] Speaker 1: To mu abin da muke cewa, shege ka fasa wanda ya fasa yada wannan jaridar. Allah ya tsine wanda ya kasa... wanda ya daina.
[00:03:36] Speaker 2: Amin summa amin.
[00:03:38] Speaker 1: Domin akwai shi wannan kaset din da nake gaya muku. Sai da na zauna na ainihin rinka sawa ina tambayar Zakzaky yana bada ansa da kanshi. Sai na sa mishi allura ta tono garma. Wasunku sun ji shi.
[00:03:51] Speaker 1: To sai aka tafi Kaduna aka je ana sa wannan kaset din da shi da kasusuwan da muka yi ma kwana ya wuce. 'Yan Shi'a a wata anguwa Badiko a can Kaduna, sai suka yi kokarin wai su hana sa kaset din da karfi, sai suka ga haka ba zata yiwu ba.
[00:04:06] Speaker 1: Shine sai suka je suka kai kara wurin hakimi. Don Allah ga shinan dai Salafiyya suna sanya wani kaset, ana kokarin a ci mutuncin su. Da kuka da komai wai a zauna a yi sulhu.
[00:04:18] Speaker 1: Shi yasa da aka zo aka same ni na ce a'a, ai maganar sulhu ta wuce. Su ci gaba da yada jarida, mu ci gaba da yada kaset.
[00:04:26] Speaker 2: Madallah!
[00:04:27] Speaker 1: Abin da muke so kenan. Ci gaba da yada jarida mu ci gaba da yada kaset. Wannan kaset Zakzaky ne da kanshi. Jarida kuma ba a yi hira da ni ba. Editor jarida karya kake da ka ce wai ka je gida wuri na, wai an ce Malam ya fita.
[00:04:41] Speaker 1: Karya kake a ranar da kuka sa din nan sai ta naku biyu ya bayyana. Ranar da suka ce shida ga watan Rajab, shi ya daidai da 15 ga watan October na wannan shekarar, ni ba ma na garin. Amma ga shi wai an yi shari'a da ni a kotun Area 3.
[00:04:56] Speaker 1: To kotun Area 3 abin mamaki, bayan ta kasuwar 'yan doya ne, mafi yawanci 'yan Darika ne a kasuwar. Ba su kaunar Albani kuma duk sun san ni tun ina... [inaudible].
============================================================
[Part 4]
============================================================
Transcription of: iwac-video-0000029-4.mp4
Generated using: Google gemini-3-pro-preview
==================================================
[Segment 1]
[00:00:00] Speaker 1: To na kalubale, kuma duk sun san ni ciki da waje. Ada can ana sawa a daurawa, anguwar da aka ce matar ta ke. To yanzu kuma wai basu san a bayyana kaset din. Dan haka ku je ku ci gaba da yada kaset din. Ku je ku ci gaba da yada duk wadannan kasusuwa gaskiya ce ake so ta bayyana.
[00:00:24] Speaker 1: Mu abin da muka ce, Allah madaukakin sarki ya tona asirin duk wani kafiri, fasiki, zindiki. Mai neman matan mutane. Mai zuwa yana yaudarar 'yan mata yana cewa wai su zo su yi auren mutu'a a shiga daki a yi zina a biya su. Wanda yake cewa wai in an yi auren mutu'a sau daya darajar ka ta kai ta Sayyidina Hussaini. In an yi sau biyu darajar ka ta kai ta Sayyidina Hassan. In an yi sau uku darajar ka ta kai ta Sayyidina Ali. In an yi sau hudu darajar ka ta kai ta Manzon Allah.
[00:00:56] Speaker 1: Wanda yake cewa wai Sahabbai sun yi ridda bayan wafatin Annabi in banda mutum uku ko hudu. Wanda yake cewa Al-Qur'ani mai girma wanda yake hannun musulmi yanzu, wai ba shi ne Al-Qur'anin da Allah ya saukar wa Annabi ba. Wanda yake cewa wai Nana A'isha mazinaciya ce. Allah ya tona asirin duk mai yin haka. Kuma Allah madaukakin sarki ya jarabce shi da cutar kanjamau ta yadda kowa zai gane.
[00:01:25] Speaker 1: Jama'a musulmi ku saurari zazzaki ku ji abin da yake cewa.
[00:01:30] Speaker 2: [inaudible 00:01:30] ...fada muku da 'yan tok. Kun cewa da wasu 'yan dabarun ku, ko wasu 'yan dabaru na, cewa wai ni na fada da malam. Da a wannan ana karatu. Kuma suna cewa wane ya ci zagi da shi, da kowa ya tawakalli da, mun je ta makaranta ana ta gaya da abin nan, yau da gobe da ba wani kaset ne.
[00:01:58] Speaker 2: Amma duk wanda ya zo, suka zo suna zuwa suna izun samu malam. Wayansu majinginu marasa da'a, izun samu malam. Suna zuwa su ga wajen su a wuni nan, wanda su basu sani ba. Shi kuma malam sai ya dauka haka ne. Sai ya fara cewa wadannan suna ce musu kaza, suna yin kace musu kaza. Ana yi tun ba haka ba.
[00:02:22] Speaker 2: Ana nan ana nan suna zuwa suna izun samu, shi cewa ai da wane da wane da wane. Sai yace ka bar shi yaro ne. Saboda haka to tunda yaro ne inda zai rabu, na ga shi yaro ne ba zai iya ja da ku ba. Ko kunkun kuke kai, ai ni in na sa kafa na shure, ko kunkun kuke kai, ba za ku iya ja da ni ba. Da aka dade ana yi, sai aka ga yaro, wa'annan yaran, wa'annan yaran da ake cewa yara ne, sun fi karfin a shure su.
[00:02:52] Speaker 2: Sai anin su, su kuma sun gane cewa lallai wannan abin da ake fada musu ba haka bane. Sai suka ce to tunda abin ya gagara, to ga makami nan da za mu yi amfani da shi. Shine ku je ku ce musu, su waye malaman su? Wa ya ba su izini? Wannan izini, izini, izini, izini. Yana cewa malam wane ya ba shi, shi kuma wane wa ya ba shi? Malam wane.
[00:03:18] Speaker 2: Ko kuma ace Allah wane ne da wanci. Shine kawai suke ganin su suke da izun samu malam. Shi kuma sai ya hau. To na san akwai wanda ainihin suka dauki wannan layi. Har yanzu, har yanzu a 'yan kungiyoyin nan ga alama, na san akwai wanda suke so su fahimta, basu yarda ba cewa lallai izini ne kawai ake zuwa ake gaya, ake gaya musu, su kuma su nufi hawa.
[00:03:48] Speaker 2: Da banbancin da ainihin wadansu 'yan uwan jiniya wanda suke ainihin kare, suna taimakawa, kuma alhali gashi to tunda sun sani me zai sa ba za su gaya muku ba, su kuma sun gane da su. Cewa wannan me karatu ne, ba haka bane. To irin wannan, an so a kawo irin wannan shine, ku bi a gudu. Ku gane. Inda gaskiya take ku bi. In kuma daga cikin abin da ake cewa muku suna yi, da shubuhar da za a kawo muku. Sai an yi bincike na tsanaki, kuma da abin da kuka ji kuka gani. Yauwa.
[00:04:22] Speaker 2: To wannan su ka ce, lallai akwai wanda su lura da abin nan, har yanzu a 'yan kungiyoyin nan babban yaron su ma, sun so su nuna cewa za a kawo matsala. Kuma ba za su yarda da shi ba. Sai kuma wasu daga cikin su, aka samu aka basu abin nan su ka karba. Wanda na san kamar irin su, wa su su, su wane ne, su wane ne.
[00:04:45] Speaker 2: To su kuma akan cewa lallai, kamar yadda shi ne ya ke, ya zama ya da kan, ya dade yana cewa shi ainihin muka maka muku sani ne a hannu. Ba haka bane. To shi yana so a nuna yadda aka saba, lallai lallai su bi wannan. Wadanda su ma aka basu din, su ma aka basu. Wannan shine abin da aka raba musu, duk irin su, su ne.
[00:05:08] Speaker 2: Za a tarar da duk wannan harka, ta dauko, turyan-turyan akan al'amarin musulunci kawai. Ba ta nuna bambanci tsakanin ma'abota daidai tsaki da bambanci, ko ma'abota da bambanci. Saboda haka in ka dauki daidai ka yi bayani a cikin jam'iyya, ai, to ai harkan nan da kai, ba ma a cikin da ake bukata daga jam'iyya, shine su san cewa duk harka a sunan cikin jam'iyya ba ne. Kuma ba an hadu ne akan jam'iyya ba.
[00:05:38] Speaker 2: Saboda haka, zatin jam'iyyan nan, a hadu ne tsakanin da wanda baya yi, da wanda yake yi, da wanda yake yi, da wanda yake yi. Kuma a musulunci aiki. Yace haka aka koro aiki, turyan-turyan-turyan. Ana nan ana nan [coughing].
[00:05:55] Speaker 2: [inaudible 00:05:55] ...cewa wannan shine ainihin gaskiya. Wannan shine ainihin gaskiya. To sai aka zo aka ce a'a malam. Malam da kake gani, wannan abin da ake nufi, ba haka bane. Ba haka bane. A'a. To in malam sai ya bi, sai ya bi ta, sai ya bi ta, sai ya bi ta. Sai ya ce ai karya ne.
[00:06:20] Speaker 2: To su kuma suka ga gaskiya, sun ga hadari, kuma sun nuna wa malam wannan hadari. Yauwa in kuka ji wani ya ce hadari ne, eh, ai maganar gaskiya ne, sai ya ce a'a karya ne. To kuma suka ga al'amarin na neman girmama, saboda haka, sai kuma su ka dauka, to yanzu, yaya za a yi? Za su yi fada da wannan? A'a. Ko malam ya ce su yi fada da shi?
[00:06:45] Speaker 2: Wani shi wannan littafi, yana cikin littafin su. Da, da za a yi da gaske a taimaki addinin nan da gaske, duk a bar wannan. To na ga mutane biyu ne, sai ya ce a'a, to su ma su karanta mana littafin nan mu ji, za ka ji suna kira na kafiri zindiki.
[00:07:05] Speaker 1: Jama'a kun ji muryar Sheikh Ja'afar Mahmud Adam. Yanzu, shin wani kalma a baki na aka fara ji kenan?
[00:07:15] Audience: A'a.
[00:07:16] Speaker 1: Gashi yanzu 1995 ne ya yi wannan magana. Jama'ar shi ne da kansu suka gane cewa shi kafiri ne zindiki. Kuma za a fitar da cikakken kaset din, ba za a rage ko harafi daya ba, za ka ji ya kasa kare kanshi. Yanzu, shin zagi ne wannan?
[00:07:38] Audience: Ba zagi bane.
[00:07:39] Speaker 1: Fadin hukunci ne. Me kalmar zindiki ke nufi? Wa baka sani ba. Kalmar zindiki asalin kalma ce ta Farisanci da ta zandaka. Wato munafukin da yake babu yadda za a yi ya gane gaskiya ya tuba. Shine zindiki. To su da kansu sune suka gano cewa shehin su, kafiri ne zindiki. To don Allah, yanzu yana daga cikin adalci a ce Albani na zagin zazzaki?
[00:08:10] Audience: A'a.
[00:08:11] Speaker 1: Ba zai yiwu dai a bar zazzaki ya ci gaba da yada shi ba. Wannan kawai shine, za a ci gaba da fada kar da jama'a. To wannan fadakarwar shine wai ana zagi. To duk abubuwan da za a fadi, ba za mu bada labarin cewa zazzaki ya ce kaza ba, da kanshi za ka ji shine zai fada. Don haka, ka saurara da kyau za ka ji insha Allahu Ta'ala zai ci gaba da bayyana abubuwa.
[00:08:35] Speaker 2: ...yana neman ciki na duk cikan musulmi da musulunci. Shi'a. Neman duk cikan musulmi da musulunci, shi'a. In ka ji mutum yana kira shi'a, wanda shi an ce, wanda shi an ce, shi. Saboda haka wato ainihin dabara ake yi, da ana neman a ce, duk an taru da musulmi. Saboda haka ni, ina cewa dole ne in yi fada da, in nuna wa jama'a, cewa mu fa ba shi'a ba ne in ba za mu shi'a ba. Kuma saboda haka babu, babu mu'amala. Saboda haka su, su ma da abin da suke nufi, babu ba.
[00:09:12] Speaker 2: Wannan, wannan kenan. Ah, wani, wani yanzu, a wani lokaci ne maganar shi'a. Ban san ko an, nawa bane.
[00:09:25] Speaker 2: [laughter] Ko, ko a nawa. Ni ko, ko, ko so daya ban taba ji ba. Ko so daya ban taba ji ba. Wannan ba su san, su ne su ka nuna kamar Qur'anin nan ne aka zama shi'a.
[00:09:38] Speaker 1: To, wannan abu na gaba, jama'a. Saboda muna da wasu sanarwa masu muhimmanci don Allah jama'a su dan saurara. Wannan kaset yana da muhimmanci a saurare shi. Akwai wasu sanarwa sosai kamar yadda kuka ji na fadi. Wato akwai matsala tsakanin mu da ita hukumar kanta ta garin nan. Don haka...
[Segment 2]
[00:00:01] Speaker 1: Haka jama'a, yadda muke bugawa da... haka zamu buga da hukumar gaggawa. Akwai matsala ne wanda yau zamu... Jibrin Asiru. Don haka su kansu basu san... saboda basu san... Sai an yi shi Insha'Allah.
[00:00:20] Audience: Na'am.
[00:00:22] Speaker 2: [distorted audio/recording] To wannan kenan... zan... sai abu na biyu. Shi ne... wa ma'a... To a da can ai... mutane Musulunci ne da waye. Al'ada ba Musulunci ba ne... Abin da ake yi shi ne a zagi...
[00:00:45] Speaker 2: Ai... wannan abu... Musulunci aka ce mutane su... Musulunci... yanzu ba harka ta... Malam ya ce toce.
[00:01:00] Audience: [laughter]
[00:01:02] Speaker 2: Malam ya zam... [inaudible].
[00:01:10] Speaker 1: Wannan... sai... wata magana...
[00:01:15] Speaker 2: [inaudible]... aiki ai bamu ce... Sai dai... shi ne...
[00:01:25] Speaker 1: Editan jaridar Al-Mizan kaji. Zazzaki yace ana tuhumar shi shi fasiki ne zindiki. To abin tambaya shi ne, yace ko da dai ba a rubuta ba amma suna yada wa, sai kayi mar-maza ka fitar da wannan bayani. Sai ka fito da shi. In dai da gaske ne cewa Musulunci kuke kokarin karewa.
[00:01:48] Speaker 1: Don haka sai kayi mar-maza ga Zazzaki Shehu... ana tuhumar shi da fasikanci. Kuma zamu dan nemi ya dan buga mana misali kadan. Fasikancin da yawa... iri-iri ne... ko kuwa dai guda daya ne sai dai yayi yawa? Bakin ka ya fadi Zazzaki.
[00:02:08] Speaker 2: Magana ba ta da dadi ji.
[00:02:10] Audience: [laughter]
[00:02:12] Speaker 1: To kun ji jama'a. Yace maganar ba ta da dadin ji da yake tashi ce. Don haka ai ta koye ta kenan. Maganar ba ta da dadin ji. Yace amma suna ta kirkiro sababbi. In baka yadda da wannan ba zaka yadda da wannan. Wato dan haka da suka kirkiro ta farko suka danganta mini, jama'a sai suka yi ta karyata su. To wannan karyatawa da suka ji tayi yawa sai suka ce in kana ganin karya ne wai kaje ka tambayi wane da wane da wane.
[00:02:40] Speaker 1: Sai suka je suka hada da wani suka yi musu kashedi. To dan Allah kai kaje ka tambaye su, kace su kuma su ji tsoron Allah su tabbatar maka da wannan maganar gaskiya ce. Kuma kamar yadda suka ce wai a zo gaba nan a rantse da Al-Qur'ani. Ai da rantsuwa da Al-Qur'ani mu abin da muke nema kenan.
[00:03:00] Speaker 1: Zazzaki da kanshi da zai fito... akwai rantsuwar da zamuyi tsakanin ni da shi tun daga kan akidar shi har akan fasikancin. Ya fito in dai da gaske yake... ya fito mu yi ainihin yi mubahala tsakanin mu. Sannan kuma mu zo mu yi ainihin rantsuwa da Al-Qur'ani akan fasikancin in dai shi dan halak ne. Ai yana ji.
[00:03:25] Speaker 1: Ku kuma ina yaran shi da ke zaune nan? Ko kananan munafukai ne ku ba daga ciki kuke shi a ciki ba?
[00:03:32] Audience: Kananan munafukai ne!
[00:03:34] Speaker 1: Kananan munafukai ne. Ba zasu iya fitowa karara su yi magana ba. Ku fito babu wanda zai dake ku, babu wanda zai zage ku. Kuma Zazzaki ya fito nan na bashi amanar babu wanda zai ja hancin ainihin... rigar shi ko alkyabbar shi. Ba wanda zai yi mishi wani abu. Ya fito ya zo nan ya tsaya tsakanin shi da Allah... muyi rantsuwar da Al-Qur'ani. Shin shi ba kafiri bane zindiki?
[00:04:05] Audience: Allah ya saka da alheri! Amin!
[00:04:10] Speaker 1: To abin da muke cewa kenan. Don haka ya kamata ainihin jama'a su saurara da kyau su ji. Abin da yake cewa gashi, yace suna yayyadawa ko da dai basu rubuta ba. Don haka kai Editan jarida in dai dan halak ne kai... to wannan ma sai ka ainihin rubuta. Sai kuma ka yada. In dai da gaske ne.
[00:04:35] Speaker 1: Idan kuwa saboda Albani bai shiga kungiyar ku ba... to kaga wannan kuma matsalar ta koma muku kungiyanci kenan. Don haka dama Allah Madaukakin Sarki ya hana mu irin wannan kungiyancin.
[00:04:48] Speaker 1: Sannan magana ta gaba... yace suna zargin shi fasiki ne. To ka samu cikakken kaset din kaji har zuwa karshen zargin shin zai iya kare kanshi? Ba zai iya kare kanshi ba. Ko da ya kawo wata kalma da zai yi ta'awili, sai dai daga karshe kawai sai ya tababake zai rushe da kuka. Sai zinduma Allah ya isa ya tsinuwa. Duk sai suka rushe da kuka matsiyata.
[00:05:15] Speaker 2: Magana ba ta da dadi ji.
[00:05:18] Speaker 1: Amma dai suna yayyatawa. Da sannu mari wa zai ji kunya. Kuma kullum suna ta kirkiro sababbi. In yayi muku wannan abin... ina shugaban 'yan sanda yake ne? Ana zargin shi da fasiki.
[00:05:35] Speaker 2: [inaudible]... Wannan kudin... an kawo kudin... ni kan... zuwa in karbi kudin... Amma dai ana ta cewa ai za a yi... ko da ake cewa kudi za su magana... Ga wani mota... Mercedes...
[00:06:00] Speaker 1: To kafin mu tafi ga misali. Ko ka gane me yake nufi da Jahiliyya? Jama'ar shi ne fa wannan suke wannan magana akan shi. Wadanda ke tare da shi. Yanzu ba 'yan wata kungiya bane ko 'yan wata darika balle a ce sharri ne. Wadanda ke tare da shi ne duk inda zai shiga ciki da waje suna tare. Su ne suke fadin wadannan abubuwan kanshi.
[00:06:25] Speaker 1: Cewa Jahiliyya ce take daukar nauyin... ina ma'anar Jahiliyya? Gwamnatin Tarayya. Cewa ma gashi har zata gina mishi gida. To abin da nake cewa, gidan da Zazzaki yake ciki a yanzu, Gwamnatin Tarayya ce ta sai mishi.
[00:06:42] Audience: Allah ya saka da alheri!
[00:06:45] Speaker 1: Idan Zazzaki yana ganin cewa wannan maganar karya ce ya fito nan ya karyata a yanzu. Gidan da Zazzaki yake ciki a yanzu gwamnati ce ta sai mishi. To amma sai a fito ana cewa mutane ana fada da dagutu. Ana fada da dagutu. Sannan da aka tsare Zazzaki su wanene suka yi gwagwarmayar fito da shi in ba mutanen da ke gwamnatin tarayya ba?
[00:07:10] Speaker 1: Daga Minister wane, sai Director General wane... wadannan da Zazzakin nan yace dagutu ne. Sai yazo ya tunzura ku ya hada ku da jama'a. Kasa kuma sai su yi ta aiko mishi da nashi ainihin sakamakon yana cinyewa. Ko kuna can kuna ta musu rashin kunya. Shi kuwa gaba da gaba ba zai yadda yayi ko hatsiwa ba. Don haka wani mabiyin shi ya fada a lokacin da ya kyale shi akan wannan kaset.
[Segment 3]
[00:00:00] Speaker 1: ...cewa ko wa ya ji sulhun ta da malamin anguwan su. Kun ga mu ya sa mu mun yi wa malaman anguwan mu rashin kunya. Don haka mu yanzu ke da kunya a idon mu ta mu hada ido da wadannan malaman. Shi ko bai taba fada da wani malami ba don haka a yau in ya tuba sai ya ci gaba da huddar da kowa. Dabara da ya yi musu kenan. Shi bai taba fada da wani malami ba.
[00:00:26] Speaker 1: Amma yana ainihin ingiza su suna fada da malamai. Sai a ce a kauye kaza 'yan Shi'a kaza sun yi fada da malami kaza. A gari kaza, a anguwa kaza sun yi fada da wane. Shi fa? Duk kwarbatin nan ke wai take da malamai har ya bar duniya, amma ya taba fada da wani? Da bakin shi? Ba ruwan shi ba zai fada da kowa ba amma ku ku je ku yi fada da su. To abin tambaya a nan shine; Zazzaki da yake neman ya yi musu cewa wai jahiliyya ce take aiko mishi da kudi, kuma jahiliyya ce take gina mishi gida, to wannan gidan dai da yake ciki a yanzu, Gwamnatin Tarayyar Nigeria, Tagutu, ita ce ta sai wa Zazzaki.
[00:01:10] Speaker 1: Ka san wannan? Wannan yana daga cikin reconciliation da aka ce wai sulhu. Lokacin ana ta sako 'yan siyasa ana ta sakowa sai aka samo wasu tsofaffin sojoji da wasu tsofaffin 'yan siyasa suka hadu, suka ce to don ma a yi sulhu shima a sako shi. Shine aka yi mishi toshiyar baki aka sai mishi wannan gida. To wace irin yaudara ce wannan? Ka fito ka ce wa ainihin mutane kana fada da gwamnati, kuma ka koma karkashin kasa gwamnati ta sai maka gida?
[00:01:36] Speaker 1: Jama'a mun gane wannan da kyau ko? To wannan yana daga cikin yaudarar. Don haka Zazzaki kana son ka nuna wa mutane ne akwai shakka akan cewa jahiliyya ce ta sai maka wannan gidan ko kuwa? To asirin ka dai ya tonu. Allah Madaukakin Sarki ya kara sa kwan lasa asirin ka ya tonu.
[00:01:54] Speaker 2: [inaudible 00:01:54] ...ban taba neman wata... ban taba neman wata... [inaudible 00:02:00]. Ai ban zargi ba ni mota ba da yazo ya kawowa... [inaudible 00:02:05].
[00:02:09] Speaker 1: [laughter]
[00:02:10] Speaker 2: ...mai tsammani ya... [inaudible 00:02:12] yana son mota. Kuma gashi nan ma ainihin za a gina masa gida.
[00:02:19] Speaker 2: Da irin wadannan. To maganar irin magana ce ta zargin faifan tanki. In na dau kulasan nan kace musu zargin faifan tanki. Amma faifan tankin nan da yawa. Da sannu in baka ji wani ba zaka ji wani. Duk suna tafe ne.
[00:02:37] Speaker 2: To, wai yadda ba a san ku ba ne. Na san ni cida ne. Wanda na san wancan cida na kaza ne. Ni kaza ne, ni kaza ne, ni kaza ne, ni kaza ne. To su mayayya har wani... har wani... na san ko... [inaudible 00:02:56]. Sai ya zamanto ni ban taba... ya ce cewa da niyya ta ma ta... [inaudible 00:03:04] in so kana. In da a ce ina son kudi, in da a ce ina son kudi, na san inda zan samu.
[00:03:13] Speaker 1: Jama'a ku saurara. Abubuwan da daliban shi suke dauke dashi suna ta tallata shi guda 40. Amma sai dan dan tana wancan abokin shi, Islamu, ya zo ya ce ga su ka taba ka ji. 40. To bari ka saurare shi da kyau a zinaki zaka ji. Zargin ma sun fi 40 sun karu akan haka sun kai wajen 70.
[00:03:36] Speaker 2: Ci gaba da bayani.
[00:03:38] Speaker 1: [laughter]
[00:03:40] Speaker 2: ...kamar da. Zargin nan naku ba shi da... wannan ne. [inaudible 00:03:48]. In da a ce... [inaudible 00:03:52]. Na farko, na rubuta littafi nace ba nawa bane. Shine nace ba nawa bane. Ina soso... ina soso... ina soso... [inaudible 00:04:04]. Har shima bai rubuta ba wata kila ya rubuta bai kai bugawa ba. Yake yana soso da yayi soso bai yi soso ba ya rubuta littafi ba.
[00:04:16] Speaker 2: To maganar nan, ko a cikin wadannan suke cewa, in ko ran shi na so, ya fi 40 ne guda 70 ne ya fi 40. To in ka je ko wane, in ka je ko wane za ka tarar ba haka bane. Maganar nan ba haka take ba.
[00:04:35] Speaker 2: Misali, an ce maka an sai min gida a kaza. In an gaya maka magana, ka ce to bari in je in bincika in gani. In ka je ba zaka gane ba. Ko da ka je, in ka je ba zaka gane ba. Domin sai... [inaudible 00:04:53] sai an ce maka ai ba haka bane. Sai ka koma ka ce ashe ba haka bane. To daman mun ce maka kar ka je.
[00:05:01] Speaker 1: [laughter] Jama'a kun ji. In ka je zaka nemi gaskiya cewa bari ka tafi Zaria bari ka je Muciya ko? Bari ka je fada ma alaramma sai su ce ai karya ne. Ko kuma a ce ai ga wani mutumin Muciya shima yace a'a. To kar ka je da kanka mana. Ka je ka yi bincike da kanka. In dai gaskiya kake nema. In ko dama Albani ya bata maka rai, ka ga matsalar mai sauki ce wannan. Ko? Albani ya bata maka rai? Ko ya kure shehin ka? Ko ya kure limamin ka? Ko ka rasa yadda zaka yi? To Allah cewa kaza sai kace ai gaskiya ne tunda dai an ce Albani ne.
[00:05:37] Speaker 1: Yayyan nan da ake wa Albani ta kai ba an taba tsayar da sallar Juma'a a garin nan a wata anguwa. Ba wata anguwa bace ita ce G.R.A. Aka tsayar da sallar Juma'a ana zuwa aka gayawa wani malami ai yau Albani da jama'an sa sun yi sallar Juma'a a G.R.A sai yace "Ba sallah." Wani yana ji sai yace "Shugaban kungiya ne fa ya nada limami." Sai yace "An tashi da sallah."
[00:05:59] Speaker 1: [laughter] Ka ji har sallah ta baci yanzun nan ta gyaru. Randa ba wuni. Jama'a mun gane? To in dama Albani ya bata maka rai shikenan. Amma in gaskiya kake nema ka ji, shima Zazzaki sai a tashi matsalar. In ka ce zaka je Zaria sai a ce kar ka je. Da ka je ka lalaba, ka lalaba, ka ji maganar karya ne. In ka dawo ka ce a'a ma karya ne sai a ce ai dama mun ce kar ka je. To shima Zazzaki kun ji abin da ya fuka da shi kenan. To bari ya ci gaba da ba ku bayani da bakin shi.
[00:06:29] Speaker 2: Dama haka suke faɗa. Saboda shi 'yan Shi'a ya iya... ko ya bincika. Yake ko ya bincika shekara 50 da 'yan Shi'a ba ka gane ba.
[00:06:40] Speaker 1: [laughter] Kun ji jama'a? Zazzaki yace duk binciken shi.
[00:06:45] Speaker 2: Ya kware a ciki. Shi fa ai ya fi kowa sanin su. Ya fi kowa sanin su. Tunda da shi da Allah su kadai ne. Zakiyya ce. Ya fada maka na batin da a fili ba. Na ji a jikin sa ba a jiki ba.
[00:07:06] Speaker 2: Shi shiyasa sai ya zama mara wata kila. Duk hanyar da za a bi ma a ji daya bangaren an hana. Ko da ka ce ka nema sai a ce maka kar ka ji. Ko kuma a shiga ainihin... [inaudible 00:07:21].
[00:07:23] Speaker 2: A gurguje, ina ji lokaci... [inaudible 00:07:26]. Lokacin sallah ya kusa. Ina so in dan yi magana akan... [inaudible 00:07:33].
[00:07:35] Speaker 1: Jama'a kun ji. Duk hanyar da zaka bi wajen tabbatar da gaskiya sai su hana ka. Yanzu kai ma duk hanyar da ka bi in ka san dai zaka ji kar ka ji. In wani wa'azi ne zaka ji, kawai sun takaita ka da abin da zan gaya maka din nan ka yarda. To ka ji shima yanzu abin da yake magana a kai kenan. To bari in buga maka misali zuwa ga littafin Al-Hukumatul Islamiyyah shafi na 52.
[00:08:00] Speaker 2: [inaudible 00:08:00] ...Khumaini dan uwan shi wa Allah ya tsine mishi albarka.
[00:08:04] Speaker 1: Khumaini da malamai fiye da dubu daya suka yi taro a Makka suka tabbatar da cewa kafiri ne. Ka ji shine yake cewa wai Allah ya tsine mishi. Khumaini da malamai fiye da dubu daya suka yi taro a Makka suka tabbatar da cewa kafiri ne. Kuma kafiri irin shi. Khumaini da yake cewa limaman su sun fi annabawa da mala'iku daraja. Wanda wannan magana ya fade ta a cikin littafin shi Al-Hukumatul Islamiyyah shafi na 52. Wanda wannan maganar irin ta mai littafin Ash-Shifa yake cewa duk wanda yace limaman su sun fi annabawa daraja daga cikin 'yan Shi'a muna yanke hukunci akan cewa kafiri ne.
[00:08:44] Speaker 1: Ka karanta littafin Ash-Shifa mana. Ko bakai ma 'yan darika sun tuce ka suna rubuta muku kuna sha. Ka san 'yan darika rubuta Ash-Shifa suke a kasan nan ana sha. Ba sa karantawa mutane a ji darajojin Manzon Allah. Sai dai a ce "Ah duk na cinye Ashifa." Ko kuma mutum ya je ya sayo sabon bugu zai a saka mishi a sabuwar randa. Sai ta gama ruburgudewa da takardar da komai sai ya sha. Sai yace "Duk na cinye Ashifa." Wai saboda tsoron Manzon Allah wa ya cinye abin a shafa mana.
[00:09:14] Speaker 1: [laughter] Ka ji maye. Jama'a mun gane wannan da kyau? To a cikin Ash-Shifa din nan mai Ash-Shifa yake cewa haka muna yanke hukunci yanke, cewa 'yan Shi'a da ke cewa limaman su sun fi annabawa daraja, kafirai ne. Wannan maganar sai gata Khumaini ya fade ta a wannan littafi. *Al-Hukumatul Islamiyyah* shafi na 52. Babu shakka akan ya fade ta. Yace: *Wa inna min daruriyati madhabina, anna li a'immatina maqaman la yabluguhu malakun muqarrabun, wala nabiyyun mursalun.*
[00:09:51] Speaker 1: Yace tabbatacciyar magana ce a cikin akidar su. Dole ne in dai kana bin akidar su ka tabbatar da cewa limaman su na da mukamin da yake mala'ikan da ke kusa da Allah bai kai ba. Annabin da ke Manzon Allah bai kai ba. Kamar wa? Kamar Annabi Muhammadu can kuma kamar Mala'ika Jibrilu. Duk basu kai darajar...
[Segment 4]
[00:00:01] Speaker 1: Jama'a mun fahimci wannan da kyau? Wannan mutumin babu shakka akan kafiri ne. Khumaini kafiri ne. Kai abin da yake rudarka an ce ya kafa gwamnatin Musulunci. Ya kafa gwamnatin Musulunci kana jin kafa gwamnatin Musulunci babu sallar Juma'a. Kana jin kafa gwamnatin Musulunci amma ana rugurguje darajar Annabawa da Mala'iku, ana rugurguje darajar manyan Sahabbai. Dama kaji da yake takwaransa ne kafiri zindiki. Sai yace Allah ya jikan shi. Amma zaka ji yanda kanawa suka biyo shi, don haka nan ma wani bakon yau ba zai shi ba.
[00:00:40] Speaker 2: [recording plays] ...karamomin da kuma abin da muka gani da komai... abin nan saboda Allah ya dora mana hanyar sa ta gaskiya... [inaudible]... Na ji muke da wuya sai aka bi cikin garin Kano kwaroro-kwaroro wa aka kafa wa'azin duka. Ana cewa to mun gaya muku daman. Mutumin nan yana zagin Sahabban Manzon Allah. To kun ki yarda to gashi yazo nan har Kano ya zage su. Ya kira sunan Sayyidina Abubakar ya zage shi. Ya kira sunan Sayyidina Umar ya zage shi. Ya kira Sayyidina Usman ya zage shi. Amma wanda yake bukata gashi, ga makashi, muna da shi.
[00:01:25] Speaker 1: Kun ji waye ko? Kalmar da shi yake nufi da Sahabbai yana nufin wadannan da yake zagi ne. Shi a wurin shi bai yarda su Abubakar da Umar Sahabbai bane, don haka in ya zage su, in kace ya zagi Sahabi, shi yana ganin bai zagi Sahabi ba don bai yarda Sahabban bane. Logic din kenan. Ka fahimci wannan. Akwai kususuwanshi da dama da muke da su akan haka. Kuma duk za'a yi ta fito da su. Har wannan kaset din da yayi a Kano. Da yace wai ba zagin Sahabbai bane zaka ji. Karara ya fito ya zagi su ainihin Sayyidina Mu'awiya da mahaifinsu.
[00:02:05] Speaker 1: Har akwai inda ma yake cewa Sayyidina Mu'awiya yayi sallar Juma'a ranar Laraba. Sai yace ai yana cikin litattafai ka karanta in ka isa. Ka ji jahili. Fadi littafi mana in ba tsoro ba, ba kayi barazana ka kewaye falon ka da littafi ba? Kawai wai yanzu wani jahili, wani zamani ne yazo wai jahilai sai su aika a siyo musu litattafai. Sai ya kewaye dakin shi shikenan sai a dinga ce mishi Malam. To a bude a karanta mana in ba tsoro ba. Mun fahimta ko? To duk litattafan nan ya bude mana yace a cikin littafi kaza sai yace in dai kai kayi karatu. To ka duba cikin litattafai. To kai a ina ka karanto? Fadi al'allan da ka karanto mana don kasan kwayar mutane. Ko kuwa kai ma wani ya rubuta maka da Turanci ne kawai yace ka isar a madadin dala kaza. To dala dai ta kare.
[00:02:55] Speaker 1: Insha Allahu Ta'ala kamar yadda na fara fadi, kanin wannan littafin shi ne zamu fara karantawa a Tudun Jukun duk ranar Lahadi. Cikin azumin nan insha Allahu. Banda Lahadi ta gobe. Daga Lahadi mai zuwa, karfe takwas da rabi taimaka a masallacin Tudun Jukun. Littafi ne raddi yake rugu-rugu akan 'yan Shi'a. To don haka mun saka karatun shi a nan Tudun Jukun. Bayan sallah sai a cigaba ana karatun Sahihu Muslim kuma ana karatun shi Mukhtasar na Minhajus Sunnah. Wannan ainihin littafi insha Allahu Ta'ala zaka iya samun shi limamin masallacin akwai hanyar da aka bi wajen a samo raddai mutane shi yadda zai saukaka musu wajen karatu. Don haka ka tabbatar da kana halarta don ka dinga jin bayanai. Daga cikin litattafan su ne mai littafin yake dibowa. Sannan sai yazo yana raddi Al-Qur'ani da Sunnah. Kuma yi mukabalance ta in kace karya ne to meye daidai?
[00:03:50] Speaker 1: Jama'a mun gane wannan? To wannan littafin, one, one littafin babban kenan shine muka karanta a nan shine ya jawo tarwatsewar asirin su. Don haka muka sanya shi a Tudun Jukun. Ya zama to in Allah ya so mun gama cin garin da yaki kenan. Dama dai 'yan darika an gama da su. Sun hakura. Gaba daya an gama da 'yan darika yanzu kawai tsadalo ba suke a hankali suna ta bin Sunnah. Dama abun da ake so kenan. To in Shi'a ne suke da dan jayayya. To amma kuma shehin su ya ainihin wato basu kunya, ya kasa fitowa yi mukabalanci. Wasu daga cikin wadanda suka rabu da shi akan wannan da'awar, sannan ni kuma din nan da bamu taba hada tafiya ba ya kasa fitowa yi mukabalanci ne. Bama duka bama zagi. Iyayen ku 'yan darika sune in anzo mukabala suke daka. Mu bama duka. Su ne suke ashariya don hujja ta kare. Mu ko bama duka bama zagi. Aya ce zamu karanto ta Al-Qur'ani mu gaya maka da hadisi in magana ce ace duba littafi kaza. Allah ya daukakin sarki ya shirye mu. Bari mu cigaba da jin abubuwan da shi da kanshi yake fadi har daga karshe zaka ji inda suka rushe da kuka.
[00:05:05] Speaker 2: [recording plays] ...Wancan kenan. Wannan zarge-zargen nan ba sunan su su bullo da wannan, su bullo da wannan, su bullo da wannan, su bullo da wannan. Wannan kawai ne shima wannan din ma an masa raddi. Su alalibagi ne. Sai dai da yawan mutane da sai yadda suka kammata... [inaudible]... ya zama mutanen da muke jin mutanen ne. To su ne suke ji. Mu al'amarin mu a fili yake.
[00:05:35] Speaker 2: [recording plays] Akwai lokacin da yayi zambo barka da kafirai. Ni na ji a kaset bayan ya gama zage-zagen sa na waya daga Kano ne. Wai wani General Sani Abacha yace Kano ta gagare shi, Kano ta gagare shi, ga ta nan ta gagari kowa ma. To shi yana cewa mana ta gagari wane. Sai aka ce yauwa, jarararararara daga Kano, mun gowa Kano. Malam sai kuma ance kana kaza kaza. Jarararararara daga Kano uwa ba a wajen canji kudi. Yanzu yau mun yau yace mana ta zama kaza. Jarararararara... [laughter].
[00:06:15] Speaker 2: [recording plays] Da harkar kudi ba... ance kana kaza. Haka aikin kenan. Don wani lokaci naji na aikin Hajji shima haka gida, gida aka dinga bugowa. Haka dinga bugowa aikin kenan. Musamman dai daga Kano. Wadansu wurare sukan yi jife-jife akan ji amma dai na Kano ne yafi yawa.
[00:06:35] Speaker 2: [recording plays] Akan wannan ne na rubuta... nayi magana da shi... da Editor Al-Mizan. Ba domin wai in magana da su masu cewa nayi zagin nan ba. Su sani cewa nayi, Allah ya isa. Amma su wayanda ake gaya ma. Musamman mutanen cikin birnin Kano. Don su 'yan fitinan sun hada karfi a Kano ne. Har ma naji wani Bakanon yana cewa sun maida Kano juji, sun maida garinsu juji. Ko wane ya kwaso fitinan sa sai yazo Kano.
[00:07:05] Speaker 1: Ka ji waye ko? I?
[00:07:08] Speaker 2: [recording plays] ...fadakarwa ga al'ummar Musulmi musamman ma dai mutanen cikin birnin Kano su yi hattara. Ko wasu mutane da suke yadda, yau suna zagi, yau suna tafiya cewa wane nan ashe bashi ma da Sahabbai. To zan yi magana a kai, zan yi magana a kai nan gaba.
[00:07:25] Speaker 1: [laughter]
[00:07:28] Speaker 2: [recording plays] ...cewa Allah ya tsinewa wanda ya taba Sahabbai. Muka ce amin. Yace Allah ya tsinewa wanda ya taba Sayyidina Abubakar. Muka ce amin. Yace Allah ya tsinewa wanda ya taba Sayyidina Umar. Muka ce amin.
[00:07:40] Speaker 1: [laughter] Allahu Akbar!
[00:07:45] Speaker 2: [recording plays] ...cewa Allah ya tsinewa wanda ya taba Sayyidina Usman. Muka ce amin. Yace Allah ya tsinewa wanda ya taba Sayyidina Ali. Muka ce amin. Sai yace to Assalamu alaikum sai ya juya ya tafi. Ya zage shi. [laughter from crowd].
[00:08:00] Speaker 1: Jama'a mun su... Ku saurara ku ji shawarar da Zazzaki zai bayar yayin da yaga abubuwan sunyi mishi yawa ya kasa kare kanshi. Shine sai yake basu shawarar me ya kamata suyi. Wannan abun da ya kamata suyi nima shawarar da na baiwa 'yan Shi'a kenan abun da ya kamace su kenan. Cewa inda hakane har abubuwan da muke wa'azi akai ba a yadda da su ba. Ba kamata yayi a koma ana zagi ba, me ya kamata? Bari Zazzaki ya bamu labari.
[00:08:30] Speaker 2: [recording plays] ...a daina cewa ta babbanta, kuma Musulunci daya ne, a daina cewa ta babbanta.
[00:08:40] Speaker 1: To ballantana ma, don kukan ba tsoro ba, don suna fada, mudara, Musulunci shine cewa mu kanmu sai mun zama daya. [inaudible]. Misali idan ma wato da'awa shi iyawa ne kuma yanke. To tunda zan so ko da mutum daya ne raka. Wanda ni ko a boye ko na sashi a daki ne, daga ni sai shi, sai Allah, na ce mishi ka zama Shi'a. In da shi ya fada, in da kaza ba Allah ya isa.
[00:09:10] Speaker 2: [recording plays] [shouting/emotional] Ko ba a nan ba! Ya je wani wuri ya kawo shi hujjan sa yace wa ni na ce mishi na ce mishi shiga mazhaba kaza. In da akwai kwara daya, in bai fada a nan ba Allah ya isa. In kuma bai fada ba ko ina ba Allah ya isa. Bakin iyakan su ne na wallahi summa tallahi kuma billahillazi la ilaha illa huwa, ban kira ko mutum daya ba... [sobbing/crying]... Ko mutum daya ba! Suka ce mishi ya daina mazhaba ya zama dan Shi'a. Mutum daya rak! Kuma Allah shi ne shaida.
[00:09:45] Speaker 1: [laughter from crowd] Jama'a masu sauraro. Shi Zazzaki da tuhuma tayi yawa ya rasa yadda zai yi sai ta barke da kuka. Allah ya isa. Ya yi rantsuwa irin ta mara gaskiya. Shi kuma munafukai sai suka rushe da kuka. Wai anyi wa malamin ta kazafi. Ka ga mu ko muna nan kyap! Lafiyan mu lau! Don haka muka ce ko jajeka wanda yazo ya mana...
[Segment 5]
Here is the transcript of the audio recording.
[00:00:01] Speaker 1: ...ba abin da ya same mu muna nan garas. Saboda haka, wannan a takaice jama'a shine wannan kaset din. Sharrorin suna da yawa da ke ciki, dangane da ainihin wato Zazzaki. Sharrin Zazzaki ba shi da iyaka. Amma sai in kai ka san Zazzaki tukunna.
[00:00:25] Speaker 1: Ah, abin da muke cewa daga karshe shine: Jama'a mafi yawan ku kun karanta abin da yazo a cikin wannan jarida. Kamar yadda nace, wasu sai suka bada shawara cewa wai a kai kara. Nace a kai karar wa? Kuma gurin wa? Babu wata kotu ni da na yarda da ita daga cikin kotunan garin nan balle ince zan kai kara.
[00:00:50] Speaker 1: Daya kenan. Na biyu, wa za a kai kara? Alkalin nan marasa gaskiya ne. Don haka, su kansu tsoron 'yan Shi'an nan suke yi. Su kuma 'yan Shi'an nan suna tsoron mu.
[00:01:05] Speaker 2: Na'am!
[00:01:06] Speaker 1: Manyan gari da rigar yara. Manyan gari suna tsoron ku, ku kuma kuna tsoron yaran gari. Haka ake. Manyan garin na tsoron su, su kuma suna tsoron mu. Don haka an waye gari duk garin mu ake tsoro kenan.
[00:01:20] Speaker 2: Na'am! [laughter]
[00:01:22] Speaker 1: Jama'a mun fahimci wannan?
[00:01:24] Speaker 2: Na'am!
[00:01:25] Speaker 1: To wasu 'yan uwa Musulmi suka zo suka same ni suka ce, "Wai wane mataki zan dauka?" Nace wane mataki zan dauka? Abin nan da nake shi zan cigaba, karantar da jama'a. Shine abin da su Zazzaki ba su so. Domin an yi wannan abu ne don in ya tabbata gaskiya ne, sai jiki na ya sanyi. Asiriya ta tonu.
[00:01:45] Speaker 1: To duk mutumin da yake munafiki, ko zindiki, ko fasiki, ko barawo, ko mai sama da fadi, shine asirin shi yake tonuwa ya bayyana a jarida sai jikin shi ya sanyi. Amma ba daya, kanwar shida, balle arba'in balle saba'in.
[00:02:02] Speaker 2: [laughter]
[00:02:04] Speaker 1: Saboda haka dan me jiki na zai sanyi? Na daya kenan. Sannan jama'a da ke zuwa saurare na madadin su ragu, ko kwaya daya ba mu da labarin wanda ya ja da baya. Sai jama'a ma suka karu. Haka ma muka yi da 'yan darika. Sanda muka fafata da 'yan darika, madadin yawan su ya ragu, sai jama'a suka kare... [inaudible 00:02:25] suka taho.
[00:02:27] Speaker 1: Kai wani ma dai, sai da ya kai sun nemi su yi baran-baran da matar shi. Tace lallai sai ta zo wurin da ake karatu, Bukhari da muke yi wa mata. Yace bai yarda ba. Tace to zata je ta karu Bukhari, ya fi ta karu Bukhari a gidan shi.
[00:02:42] Speaker 2: [laughter]
[00:02:44] Speaker 1: Nima kuma abin ya zo min da dadi, ba karatu ba dadi. Sai na ce muku ta zo nan. Dan haka dukkanin ku kun gane. To ashe, abin da muke cewa shine: Ya jama'ar Musulmi, kamar yadda Zazzaki ya fade. Inda wannan abin da ya fada haka ne, to da sai su ainihin cigaba da nuna wa mutane yadda al'amarin addini yake. Amma ba su kirkiro wani kazafi ba. Haka ya fada a kan shi ko? To haka nima nake fada.
[00:03:15] Speaker 1: To wannan ba su san sai suka kara rugurguza da a wasu ba. Akwai da dama daga cikin wadanda suke shi ancin tun daga ran da muka yi wa'azin nan sai suka yi ta zanzare jiki suna bari. Saboda me? Sun gane ashe mutanen nan da ake ce mana makaryata ne, ashe da gaske makaryata ne? Taro suke yi a daurawa can kasan muciya. Taro suke yi. Su yi taro su tsara kaza, su tsara kaza, su tsara kaza, shine sai a zo sai a rubuta a jarida.
[00:03:42] Speaker 1: To yanzu abin da za su fada shine a'ala, mafi girman abin da za su fada na sharri shine wannan. Sun fada bai yi tasiri ba, to yanzu kuma meye da rage musu? Kuma muna nan muna cigaba da yada da'awa.
[00:03:55] Speaker 1: To da wadannan mutane suka same ni cewa wane mataki zan dauka, nace iya matakin da zan dauka kenan. Suka ce to su kam akwai mataki da za su dauka. Nace oho, wannan kuma ya rage musu. Shine sai suka tafi suka je suka samu AC, Assistant Commissioner of Police. Da suka je suka same shi, sai ya tura su cewa su tafi wurin DPO na Zaria. Da suka je wurin DPO na Zaria, suka ce to suna son su yi taro akan wannan mas'ala, za su ainihin fitar da security report.
[00:04:25] Speaker 1: To daga karshe bayan da suka yi wannan taro, shine sai suka je suka same su don su ji sakamako. Suka ce wai a isar da godiya gare ni. An yi wannan abu, wai nace na yafe ba'a yi a matsi ba. Don haka da DPO na Zaria, da Chairman na Zaria Local Government, wai za su zo su gaishe ni su yi godiya.
[00:04:48] Speaker 1: Na ce to kada su zo. Ba abin da ya gama ni da su. Ni ba abokin su bane. Lakum dinukum waliyadin.
[00:04:55] Speaker 2: Na'am! [applause]
[00:04:58] Speaker 1: Na'am, kun gane? Kai ba da lada. Daya kenan. Sannan cewa wai ni in an yi mun kazafi na yafe. Ai me nace? Cewa ni Musulmi. To ai 'yan Shi'a ba Musulmi bane.
[00:05:12] Speaker 2: Allahu Akbar!
[00:05:14] Speaker 1: Don haka DPO kaji kayi kuskure. Chairman kayi kuskure. To don haka, matakin nan da kuke dardar baku so a dauka, tunda dai ku 'yan Shi'a sun gagare ku. To dama wadanda suka je wurin ku sun je ne don su ga shin ku za ku iya wani abu? Wai akwai hukuma a Zaria? Domin ita hukuma musamman ta 'yan sanda an ajiye ta ne don ta kiyaye mutuncin jama'a. Don haka ko kare ne yake maka haushi na makwabta kana da 'yancin ka kai wa 'yan sanda kara a doka kenan.
[00:05:45] Speaker 1: Idan kuna zaune gidan haya wani na kunna rediyo yana buwayar ka, kana da 'yancin ka kai kara. Idan wani na yin wani abu wanda baka so, kana da 'yancin ka kai kara. To sai ya zama jarida ce musamman aka dauka aka buga labarin wani aka yi mishi kazafi. 'Yan sanda a ka'idar da suke bi a kasar nan in aka zalunci wani ko aka kashe mai dan uwa, ko da shi yace ya yafe, me suke cewa? Cewa suke su ba su yafe ba.
[00:06:12] Speaker 2: Na'am.
[00:06:13] Speaker 1: To amma a wannan matsalar kaji munna suke a yafe. To kun zama munafukai. Ni Muhammad Auwal Adam, Albanin Zaria, ni ne nake fadin haka. Ashe karya kuke aikin ku akwai munafunci a ciki. Inda haka ne, ko da da gaske wadannan mutane Musulmi ne, kuma ya tabbata nace na yafe musu, sai ku ce ku sai kun bi kadin. Amma da yake kuna tsoron su fa? To wai shine za a zo wai a gaishe ni a yi mun godiya. To bani son gaisuwar ku. Ban gayyace ku ba. Matukar na gan ku gida na, wallahi zan ci mutuncin ku.
[00:06:48] Speaker 1: Kai Chairman na Zaria Local Government kaji, ni Albani ke fadin haka. Kai ma DPO na Zaria kaji, ni Albani ke fadin haka. Wai sai suka ce shi Chairman da yake dan uwan Zazzaki ne, wai zai je gida ya same shi ya nuna mishi rashin kyautawa. Nace ai matsalar ba 'yan uwantaka bace, is an official issue. Matsala ce ta office. Wannan ba 'yan uwantaka a ciki. Babu 'yan uwantaka a ciki.
[00:07:15] Speaker 1: To anan ne kuma, za ni sai tattarar da muje mu. Ranar da muka yi wa'azi a nan fa baku manta ba, na sanar da cewa na daga cikin abin ma da muke sanar da jama'a: Juma'an nan mai zuwa za mu fara yin sallar Juma'a a masallacin mu Aljami'us Salafi. Yana nan yamma da kasuwar Muciya. Yamma da kasuwar Muciya. Karfe tara daidai za a fara huduba. Wato ba karfe taran zaka je ba. Ka iya zuwa karfe bakwai, karfe takwas, amma karfe tara za mu fara.
[00:07:50] Speaker 1: Kuma muka ce za mu rinka juyawa ne. Karfe tara itace sallar mu ta fari. Karfe sha daya itace sallar mu ta biyu. Sallar mu ta uku kuma karfe daya. To haka za mu rinka juyawa. Don haka duk sanda kaga an yi salla karfe tara, to Juma'a ta gaba ka zo sha daya. Duk sanda kaji an yi salla sha daya, to Juma'a ta gaba ka zo karfe daya. Duk sanda kaji an yi ta gaba sha daya, to sha daya, karfe daya, to ta gaban ta sai ka zo karfe tara. Haka za mu rinka juyawa.
[00:08:18] Speaker 1: To shine wai sai majalisar sarki wai sai ta aikawa ta kira Malam Ahmad. Wai an ji wai za mu yi sallar Juma'a karfe tara. Wai majalisar sarki tana son ta zauna da mu. To ni Muhammad Auwal Adam, a fada wa sarki ba zan zauna da malaman shi ba. Idan sarki da malaman shi suna bukatar su ji hujjoji na su zo masallacin ina nan ina karantar da hukunce-hukuncen Juma'a, Kur'ani da Hadisi da abin da ya tabbata a cikin Sunnah.
[00:08:48] Speaker 2: Na'am! [applause]
[00:08:50] Speaker 1: Amma maganar wai zan zauna da wani bata taso ba. A ji wannan da kyau. Ni nake fadin haka kuma ina cikin hayyaci na, lafiya ta kalau.
[00:09:00] Speaker 2: [laughter] Ka bada lada! Zakara alheri!
[00:09:04] Speaker 1: Ba ina fadi a madadin kowa bane, ina fadi a madadin kai na ne da da'awar da nake. Sallar Juma'a kuma insha Allahu babu wani wanda ya isa... ku ji abin da nake cewa... babu wani wanda ya isa... babu wani wanda ya isa insha Allahu ya hana ni warta karfe tara.
[00:09:25] Speaker 2: [applause] Ka bada lada! Allahu Akbar!
[00:09:30] Speaker 1: Abin da nake tambaya jama'ar Musulmi ku tsaya ku ji. Yanzu nan akwai hukuma a Zaria ashe?
[00:09:36] Speaker 2: Babu!
[00:09:37] Speaker 1: A'a, akwai hukuma a Zaria ashe yanzu ne da za mu yi sallar Juma'a karfe tara, yanzu ne muka sabawa hukuma? Amma an yi mini kazafi a jarida amma nan hukuma bata, ba zata iya bin 'yanci ba? Munafukai ne. Yanzu tsayar da sallar Juma'a... ku saurara jama'a. Ku nutsu don Allah. Wadannan zantuttuka suna da matukar muhimmanci. Wato ba mu ba 'yan yara bane. Na sha fadan wannan maganar suna cewa ni yaro ne, ni ba yaro bane. Yaro yana can baya uwar shi, ni ba yaro bane.
[00:10:15] Speaker 2: [laughter]
[00:10:18] Speaker 1: Saboda haka ba magana ce muke ta yara ko ta wargi ko ta wasa ba. Abin da muke cewa shine: Yanzu nan ashe idan wani ya zalunci wani, wato hukuma ba zata iya kwato mishi 'yanci ba. Amma idan zaka yi sallar Juma'a karfe tara, ya zama ka sabawa fikihun da ake bi a garin ko kasar, wato a nan ne ka saba musu. To ku sani, malaman ku su sheda, kuma kowa ya sheda. Ai ni tuntuni na fada, ni ba Malikiyya nake bi ba.
[00:10:48] Speaker 2: Na'am!
[00:10:49] Speaker 1: Ni ba Malikiyya nake bi ba. Bana bin Malikiyya. Ni ba zan bi dareku... Zazzaki abin da yake cewa...
[Segment 6]
[00:00:00] Speaker 1: ...cewa ni ina zagin mutane. Yana abin shi a saibo yo mutane. Da aka gane shi aka yi mai tawaye. Don haka ni almajiri na kwaya daya bai taba min tawaye ba. Tun sanda tun kan ka zo wuri na. Ni ban ce maka ni Malikiya bane. Bana bin Malikiyya nan. Ina bin Al-Qur'ani ne da Sunnah akan mazhabin Salaf. Sunan mazhabi na kenan As-Salafi.
[00:00:23] Speaker 1: Ba Maliki bane ni. Don in na ce maka ina bin Malikiya, na yaudare ka. Fatawoyi na gaba daya 98 ba su yi daidai da Malikiya ba. Duk inda kaji ta dace da Malikiya to ba don ta dace da Malikiya ba ne sai don ta dace da Sunnah. To saboda haka ni ba Malikiya nake bi ba. Malaman da za a zauna da su kuma Malikiya suke bi.
[00:00:43] Speaker 1: Saboda haka kwayar da nake iba daban da kwayar da suke iba. Ni abin da zan kawo musu zan ce Annabi yayi. Gashi a cikin Sahih Muslim. Gashi a cikin Sunan Tirmidhi. Gashi a cikin Musannaf na Al-Imam Abdur Razzaq da ainihin Sunanul Kubra da Al-Musannaf ta Al-Imam Abubakar Ibn Abi Shaybah da sauran littafai na fiqihun Musulunci.
[00:01:05] Speaker 1: Su kuma zasu ce ai mai risala yace kaza. Ina ruwana da wannan maganar da ni ake yi?
[00:01:12] Speaker 2: [Allahu Akbar! Allahu Akbar!]
[00:01:16] Speaker 1: Duk abin ka sani da cewa ko waye kai. Wadanda suka san ni sun san ni akan haka. Don haka muke rikici da 'yan uwa na 'yan Izala. Domin kungiyar Izala tuntuni suka yi taro suka ce fatawa sai dai Malikiya. To su kuma 'yan Izala sai suka dauka to ai dole duk wanda yazo yana cewa Sunnah to wai nasu ne dan kungiya ne. Don haka dole fatawar ka ta tsaya wa Malikiya.
[00:01:39] Speaker 1: Ni ba Malikiya nake bi ba. Baba na ba malami bane balle in ce da na taso ya azani akan bin mazhabin Malikiya. Tun farko malaman da na je na yi karatu wurin su yadda ka san da ka je aka saka ka a makarantar boko a Nigeria. Wani irin turanci aka koya maka? Amerikanci ko ko na Ingila? Na Ingila.
[00:01:58] Speaker 1: In ka tashi rubuta kalmar center ya kake rubutawa? Kana rubuta C ne sai ka sa E ka sa N sai ka sa T sai R E. In da Amerikanci aka koya maka sai ka sa T E R. To yadda ka taso haka haka na taso akan wannan mazhabin da kaji. Ba daga baya ne na bar Malikiya ba ban taba yin Malikiya ba tunda uwata ta haife ni. Kaje ka binciki tarihi na kaji.
[00:02:16] Speaker 2: [Allahu Akbar!]
[00:02:18] Speaker 1: Shi yasa ni ba Maliki bane. Kamar yadda makon da ya gabata na gaya muku ni ba tsohon dan darika bane. Ban taba yin darika ba. Ba a taba yi a gidan mu ba. Bamu gada ba ba ta a jinin gidan mu ko cikin tarihi bata shiga ba.
[00:02:31] Speaker 2: [Allahu Akbar!]
[00:02:33] Speaker 1: Musulunci muke yi. Don haka mazhabi ma? Da wannan kalmomin suke amfani suke cewa ai yana zagin malaman fiqihu. Bama zagin malaman fiqihu. Muna fadin alheri game da su amma ka'ida ita ce. Duk abin da malamin fiqihu ya fadi fara tun daga kan Imamu Abu Hanifa, har Maliku, har Ahmad, har Shafi'i, har kowa. Matukar maganar ta saba wa Sunnah bama yarda da ita kuma bama fakewa. Bama dungu. Karara zamu fito mu ce wannan maganar kuskure ce.
[00:03:02] Speaker 1: Allah ya jikan Imamu Maliku. Kuma sai mu ce kai yanzu tunda ya bayyana gare ka kai kana da ainihin hadisi ingantacce. Mai yiwuwa shi hadisin bai zo mishi ba. Ko kuma ya zo mishi ta hanyar da bai inganta ba. Ko kuma ya fassara shi da kuskure. Na daga cikin wadannan uzurori Ibn Taymiyyah ya bayar da su a cikin littafin shi Raf'ul Malam anil A'immatil A'alam.
[00:03:24] Speaker 1: To amma mu a yanzu hadisin ya zo mana ingantacce. Don haka sai mu yi aiki da shi. Don haka kaje ka karanta sharhin Sunan Tirmidhi. Ka gani a cikin mujalladi na biyu. Sharhin Ahmad Shakir. Ahmad Shakir yace yana daga cikin sunnonin da ake so a raya a wadannan zamunna yana magana tun 1957. Tun 1957. Kamar shekaru 32 da suka wuce.
[00:03:50] Speaker 1: Yace yana daga cikin sunnonin da ya kamata a raya shine yin sallar Juma'a a wadannan zamunna a rinka yi wani lokacin a daidai lokacin da ake sallar Idi. Sallar Idi ba ana yin ta karfe tara zuwa goma ba? To yana nan cikin sharhin Sunan Tirmidhi na Ash-Sheikh Ahmad Shakir. Da ya kawo wannan hadisin shine ya fitar da wannan bayanin.
[00:04:10] Speaker 1: Sai yace kuma a Ka'aba ma ana yin haka a wannan lokacin. Yace limamin da ya limance mu ma wani abokin mu ne mai suna Abu Samhi. Shi ya mana limanci daidai karfe tara na rana daidai hantsi aka yi mana ainihin sallar Juma'a a Ka'aba. Yana nan cikin sharhin Ahmad Shakir. Kaji tsoron Allah kafin ka soki wannan maganar tawa. Ka ajiye kiyayyar da kake min kaje ka duba ka gani. In babu kazo ka same ni ka karyata ni a gaban jama'a.
[00:04:42] Speaker 2: [Allahu Akbar!]
[00:04:44] Speaker 1: To saboda haka cewa wai zan zauna za a zauna da malaman sarki ina ruwana da su? Su Malikiya ne ni kuma Salafi ne. Don haka mazhabin mu bai hadu ba. Ta yaya? Sannan idan tsakani da Allah ne. Zazzage kazafin da yayi wa wannan Sahabi Mughira da zagin da yayi akan Abu Huraira cewa yana kaga hadisai. Duk muna nan da kaset din su.
[00:05:06] Speaker 1: Wannan maganar da yayi yana kwarbaisan da ita. Kwarbai din nan bayan gidan sarki ne mubasharatan. Kai tsaye. Ba haka bane?
[00:05:13] Speaker 2: [Haka ne!]
[00:05:14] Speaker 1: Shin sarkin nan yasa an zaunar da shi da shi da malamai?
[00:05:17] Speaker 2: [A'a!]
[00:05:18] Speaker 1: Ma'ana yanzu in ka sabawa mas'ala ta fiqihu. Mas'alar fiqihu ita ce kayi sallar Juma'a sabanin yadda Malikiya suka sani. Wannan kayi laifin da za a iya zaunar da kai kamar yadda suka zaunar da wani daga Kaduna. Jama'a mun gane? Amma in ka tabo mas'ala aqida saboda aqida bata da daraja a kasar nan ba komai. Sahabin Manzon Allah ka daga shi. Ka ce mazinaci ne yana sama yana kasa.
[00:05:41] Speaker 1: Sahabin Manzon Allah wanda ya ruwaito hadisai Manzon Allah har ya mutu ya yarda da Mughiratu Ibn Shu'uba. Amma ba a tuhumci zazzaki ba gashi ga gidan sarkin. Amma wani ya yi sallar Juma'a a Kaduna. Sai aka ainihin kamo shi aka zo da shi gaban sarki. Shi kuma da yake sakarai ne yace ya tuba. Sakarai mana. Dan me tun farko in baka da dalili kar ka yi. In kana da dalili ka yi.
[00:06:05] Speaker 1: To abin da nake tambaya shin ku saurara jama'a. Abin da ni Muhammad Auwal Adam nake tambayar masarautar Zazzau tare da 'yan sandan da ke garin nan. Shin addinin Musuluncin nan ya zama kabilanci ne? Ko kuwa? Domin a 1987 yau kamar shekaru goma sha da suka wuce. Da aka yi kone-konen coci na a garin nan da sauran su. Manyan gari me suka fito suka ce? Cewa suka yi 'ya'yan baki ne.
[00:06:34] Speaker 1: In kai baka da wayo a lokacin ta fita tambayi baban ka ko wan ka. Mu dai mu ne muka yi kone-kone. Walillahil hamdu.
[00:06:42] Speaker 2: [laughter]
[00:06:44] Speaker 1: Saboda haka da 'yan cikin gari da 'yan kowa an hadu. Da MSS da 'yan ku ina an hadu an yi wannan kone-kone na churches da hotels a garin nan. To amma me aka ce? Sai aka ce 'ya'yan baki ne. To shin addini ya koma kabilanci ne? Wato yanzu dan ni dan bako ne zan yi sallar Juma'a karfe tara dan haka aka ce an dagata wai ana nema na? To ba zan zo ba.
[00:07:08] Speaker 1: Eh mana. Zazzaki shi dan dan gari ne shi ba zazzagi ne ba zazzagin cikin birni? Don haka ya zagi sahabbai a bayan gidan ku. Kuka rabu da shi?
[00:07:16] Speaker 2: [Kwarai!]
[00:07:17] Speaker 1: To duk abin da kuke so daga yau kun daina samun hadin kai tare da mu.
[00:07:21] Speaker 2: [Insha Allahu!]
[00:07:22] Speaker 1: Kuji wannan da kyau. Ni da ke maganar nan na isa fuskantar ko wani irin hukunci. Don haka in kuna da magana da ni ina nan a unguwa ba inda ko zuwa gida kuka yi aka ce bani nan ban gudu ba. Ba inda zan gudu bar Zaria. Zariyar nan ne garin mu na fi jin Zaria a jiki na fiye da Kano da iyaye na suka baro ta.
[00:07:40] Speaker 1: Saboda haka kuji da kyau. Ko zuwa kuka yi baya nan kar ku ce ya gudu a'a na yi tafiya ne don nima tafiya. Don haka ku bada tazara kwana biyu zuwa uku zaku dawo ku same ni garas.
[00:07:51] Speaker 2: [Insha Allahu!]
[00:07:52] Speaker 1: Magana kuma in zauna wai da Chairman ko in zauna da abin da ya shafi wani DPO ko wani na hukuma wai za a yi godiya akan Albani an yi mishi kazafi yace ya yafe saboda haka ana jin dadi. To ku tabbatar da cewa mas'ala tana nan a karkashin kasa tunda dai ku kun kasa to mu zamu yi maganin su.
[00:08:10] Speaker 2: [Insha Allahu! Allahu Akbar!]
[00:08:13] Speaker 1: Abin da ya biyo baya kuma. Ku a ce ba a shaida muku ba ne? Wajen mutum biyar ne suka je suka same su. Tunda ku kun kasa. To mu zamu iya da su kuma zamu yi maganin su. Abin da ya biyo baya a Zariyar nan to lokacin ku sa baki ku ga da ku da su zamu hada mu yake ku.
[00:08:28] Speaker 2: [Na'am! Insha Allahu!]
[00:08:30] Speaker 1: Wannan ita ce maganar da muke fadi. Wallahi tallahi akwai abin kunya a cikin magana. Ni ba ni na turo su wadanda suka je ba. Su suka je sai da suka dawo suke ban labari. Na ce wato dan sanda har ya farin ciki wani mai hakki wai ya yafe? Dan sanda da na san cewa mai express in ya taho babu sticker in suka fara jayayya kai da aka gogo kace 'yan labaya dan yi hakuri sai yace zakana wa'a kimbiri?
[00:08:53] Speaker 1: Sai a ce an kama ka kai kanka wai an kama ka zaka hana aiki. Wai kai ka an zaka hana aiki ne kai gaba daya. Saboda shi a gogo ne wata kaiku. Amma wai dan sanda ne yanzu yake farin ciki wai a'a a zo a yi wa malam godiya. Kar wanda ya zo gida na bani da bukatar ganin kowa bani da abota da ku. Ba abin da ya shafe ni. Mulki irin naku shine babbar manufar mu mu rugurguje shi da iznin Allah mu kafa shari'ar Musulunci.
[00:09:19] Speaker 2: [Allahu Akbar! Allahu Akbar!]
[00:09:23] Speaker 1: Bamu da minna da zuwan ku. Ba kuma ma maraba da ku. Saboda haka kuji da kyau. Wancan karon kun ce kun turo wakilai to yanzu ma wakilan ku su je su gaya muku. Sallar Juma'a kuma mu bamu ce wanda ya yi sallar Juma'a a wani masallaci bashi da sallah. Bamu ce dole sai ka taho masallacin mu ba. Inda ka saba yin sallah ka fi. Amma in kana da sha'awa zaka iya zuwa karfe tara zamu yi sallar waccan Juma'a.
[00:09:46] Speaker 1: Kar ka taho da tararrabi ba ko tiyagas ba wanda ya isa ya ce fa. In hakki suke nema wa Malikiya za a sabawa Malikiya su nemo mana wancan fakin wurin 'yan Shi'a mana in su mazaje ne. Amma sun kasa can sai a nan ne wai za a zo wai za a sabawa Malikiya a gaban majalisar sarki. Wai wai za a zauna da Albani. Albani yayi arha ne yadda zaku ganni?
[00:10:06] Speaker 2: [Allahu Akbar! Allahu Akbar!]
[Segment 7]
[00:00:00] Speaker 1: ...haka yadda muka gaya muku continuous ne haka zamu ci gaba insha Allahu. Wannan shine abin da muke gaya wa jama'a. To a karkashin wannan, to wannan sai ya ba mu wata kafa ita ce: ashe dai ya tabbata kenan yanzu babu hukuma a Zaria. Tunda dai ita hukuma dama an ajiye ta ne don ta zama *al-masalihu lin-nas*. Ta dinga tabbatar da maslahohi ga mutane. To tunda ba ta iyawa, to shikenan. Yanzu jama'a sai ku dinga bin mu kuna sauraron mu a hankali kamar yadda muka gaya muku.
[00:00:41] Speaker 1: Duk wata matsala ta taso, zamu iya zuwa masallacin nan ne babban markazin mu a Zaria. Nan ce cibiyar mu, babu wani oyo. Al-Markazus Salafi, Number 41 Major Road, nan Tudun Wada Zaria. Ko kuma wancan masallaci namu na Juma'a, Al-Jami'us Salafi. Zamu zo zamu kira *As-Salatu Jami'ah*. Wannan ita ce sunna ta nuna in za a yi sallar kusufi, ko in za a tara jama'a don wani abu.
[00:01:13] Speaker 1: [chanting] *As-Salatu Jami'ah! As-Salatu Jami'ah!* To taro ne na yaki ba sallah ba.
[00:01:20] Crowd: [laughter]
[00:01:22] Speaker 1: Kana cewa wa su wane ne za a fara ma? Eh? Ai sulhu na ce, ai kaza kaza kaza kaza. Sai mu ce a'a, ai babu maganar sulhu. Ai sulhu ya riga ya kare. Ai babu hukuma ko? Tunda babu a iya kwato wa masu hakki hakkin su. Yauwa, to saboda haka tunda kowa yana zaman kanshi ne, karazube ko? To shikenan sai a ci gaba da karazuben kowa ya yi abin da yake so.
[00:01:45] Speaker 1: In ku shuwagabanni ne na gaskiya, to ko da mai hakki ya ce ya yafe, yadda kuke yi din nan sai ku yi. Don me? Don kar nan gaba wani ya sake yi. Yanzu kaddara don Allah, sanda muka ga jaridar nan. Kuna jin ba zan iya sa a kone Zarian nan ba?
[00:02:03] Crowd: [shouting/indistinct]
[00:02:05] Speaker 1: Sai rikici ya tashi sai a ce ai ta kone kurmus. Kone-konen nan wa ya san iyakar su? Zaka ce yanzu ku je ku kone gidan Alhaji Allali? Ko ku je ku kone gidan Sarki? Sai mutane su yi. Ba ma nufin ce musu su yi, wasu sun tafi gidan Sarki suna son su yi, a take muke. Yadda muka ce mu ba haka muke ba. To yanzu tsakani da Allah, inda a ce matsalar bata samu mutane masu saiti da hankali ba. In aka ce ai ta kone-kone. Kuna jin zaku iya sarrafa garin? Kafin ku sarrafa garin an yi ta'adi.
[00:02:38] Speaker 1: To yanzu me ya kamata ashe? Ko da wannan da aka yi wa ya ce to ba komai, sai ku ce a'a, ku baku yarda ba. Amma wai basu san inda ake buga jaridar ba. Yanzu in aka bugo wata takarda aka ce za a yi juyin mulki nan da kwana bakwai ba zaku gane inda take ba?
[00:02:54] Crowd: [murmuring/agreement]
[00:02:56] Speaker 1: To yaya aka yi wannan baza a ce ba a gane ba? Ba a gane inda take ba. Saboda haka wai basu san waye Editor ba, basu san inda ake buga jaridar ba, ai su dama sun dage buga jaridar, sun yi... To wannan dai a takaice, ya bude wa mutane kenan kun nuna cewa ashe mutane kowa ya yi kokarin kwatar wa kanshi hakki da 'yanci.
[00:03:18] Speaker 1: To don haka, ku tabbatar da cewa kamar yadda na fada da farko. Wallahi ba zaku taba samun mu yadda kuke so ba. Tunda dai al'amarin ku ya tabbata haka. To kamar yadda na fada da farko dinnan, *bara'a* mu ta bayyana karara a kan ku. Dama mu bamu yarda da ku ba. Babu wani sagi da ke tsakanin mu da ku. Jama'ar Musulmi ku kuma muna gayyatar ku da ku ci gaba da zuwa kuna bin wajen karatuttukan mu a hankali. Wanda bai fahinta ba har ya fahinci inda muka dosa.
[00:03:47] Speaker 1: Sallar Juma'a kuma kamar yadda na ce, in kana da bukatar ka zo, ka zo. In baka da bukata, inda kake zuwa sallan nan tafi ka je ka ci gaba da yi, mu ce sallarka ta baci a can ba. Amma mu dai muka ce sallar mu ta Juma'a, Al-Jami'us Salafi. Shine masallacin Salafiyya na farko a Nigeria wanda za a *tabbaka* Salafiyanci dari bisa dari. Ba a karkashin wata kungiya ba, ba a karkashin wane shine mai gidan ta, ko Sarkin Gargajiya, ko makamancin haka ba.
[00:04:17] Speaker 1: Jama'ar Musulmi muna yi muku addu'a Allah ya saka muku da alheri. Allah ya mayar da mu gidajen mu lafiya. Allah ya hade kan mu akan bin Al-Qur'ani da Sunnah. *Wa subhanakallahumma wa bihamdika ashhadu an la ilaha illa anta astaghfiruka wa atubu ilaik.*
[00:04:32] Speaker 2: Amin. Assalamu alaikum. Mutanen da ke tsaye, dan Allah ku zauna, ku saurara jama'a. Karatun gobe na... gobe ne zamu yi karatun *Bulughul Maram*? A'a, karatun *Bukhari*. Dan Allah sai ku zo. Zan dauki kuma ana sanar da mutane cewa... [audio cuts off] - Identifier
- iwac-video-0000029
- Type
- Enregistrement vidéo


